uz
Feedback
تربية الأولاد لشيخة رقية

تربية الأولاد لشيخة رقية

Kanalga Telegram’da o‘tish

Mun bude wannan channel din ne don ilimantarwa,fadakarwa, tunasarwa,da kuma yada Karatuttukan malaman sunnah.

Ko'proq ko'rsatish
1 579
Obunachilar
+124 soatlar
-47 kunlar
+2230 kunlar

Ma'lumot yuklanmoqda...

Taglar buluti
Ma'lumot yo'q
Muammo bormi? Iltimos, sahifani yangilang yoki bizning qo'llab-quvvatlash boshqaruvchimizga murojaat qiling>.
Kirish va chiqish esdaliklari
---
---
---
---
---
---
Obunachilarni jalb qilish
Avgust '26
Avgust '26
+50
1 kanalda
Iyul '26
+56
1 kanalda
Get PRO
Iyun '26
+32
1 kanalda
Get PRO
May '26
+20
1 kanalda
Get PRO
Aprel '26
+26
1 kanalda
Get PRO
Mart '26
+12
1 kanalda
Get PRO
Fevral '26
+36
1 kanalda
Get PRO
Yanvar '26
+19
1 kanalda
Get PRO
Dekabr '25
+15
1 kanalda
Get PRO
Noyabr '25
+19
1 kanalda
Get PRO
Oktabr '25
+30
1 kanalda
Get PRO
Sentabr '25
+28
1 kanalda
Get PRO
Avgust '25
+35
1 kanalda
Get PRO
Iyul '25
+28
1 kanalda
Get PRO
Iyun '25
+12
1 kanalda
Get PRO
May '25
+32
1 kanalda
Get PRO
Aprel '25
+32
1 kanalda
Get PRO
Mart '25
+79
1 kanalda
Get PRO
Fevral '25
+60
1 kanalda
Get PRO
Yanvar '25
+119
1 kanalda
Get PRO
Dekabr '24
+116
1 kanalda
Get PRO
Noyabr '24
+98
1 kanalda
Get PRO
Oktabr '24
+119
1 kanalda
Get PRO
Sentabr '24
+58
1 kanalda
Get PRO
Avgust '24
+64
1 kanalda
Get PRO
Iyul '24
+28
1 kanalda
Get PRO
Iyun '24
+36
1 kanalda
Get PRO
May '24
+81
1 kanalda
Get PRO
Aprel '24
+36
1 kanalda
Get PRO
Mart '24
+31
2 kanalda
Get PRO
Fevral '24
+29
2 kanalda
Get PRO
Yanvar '24
+17
2 kanalda
Get PRO
Dekabr '23
+9
2 kanalda
Get PRO
Noyabr '23
+9
2 kanalda
Get PRO
Oktabr '23
+10
2 kanalda
Get PRO
Sentabr '23
+16
0 kanalda
Get PRO
Avgust '23
+30
0 kanalda
Get PRO
Iyul '23
+38
0 kanalda
Get PRO
Iyun '23
+31
0 kanalda
Get PRO
May '23
+24
0 kanalda
Get PRO
Aprel '23
+13
0 kanalda
Get PRO
Mart '23
+32
0 kanalda
Get PRO
Fevral '23
+16
0 kanalda
Get PRO
Yanvar '23
+12
0 kanalda
Get PRO
Dekabr '22
+8
0 kanalda
Get PRO
Noyabr '22
+9
0 kanalda
Get PRO
Oktabr '22
+7
0 kanalda
Get PRO
Sentabr '22
+18
0 kanalda
Get PRO
Avgust '22
+27
0 kanalda
Get PRO
Iyul '22
+22
0 kanalda
Get PRO
Iyun '22
+24
0 kanalda
Get PRO
May '22
+33
0 kanalda
Get PRO
Aprel '22
+15
0 kanalda
Get PRO
Mart '22
+21
0 kanalda
Get PRO
Fevral '22
+29
0 kanalda
Get PRO
Yanvar '22
+15
0 kanalda
Get PRO
Dekabr '21
+35
0 kanalda
Get PRO
Noyabr '21
+44
0 kanalda
Get PRO
Oktabr '21
+78
0 kanalda
Get PRO
Sentabr '21
+49
0 kanalda
Get PRO
Avgust '21
+53
0 kanalda
Get PRO
Iyul '21
+57
0 kanalda
Get PRO
Iyun '21
+74
0 kanalda
Get PRO
May '21
+38
0 kanalda
Get PRO
Aprel '21
+79
0 kanalda
Get PRO
Mart '21
+416
0 kanalda
Sana
Obunachilarni jalb qilish
Esdaliklar
Kanallar
26 Avgust+3
25 Avgust+2
24 Avgust+2
23 Avgust0
22 Avgust0
21 Avgust+2
20 Avgust+1
19 Avgust0
18 Avgust+2
17 Avgust+4
16 Avgust+2
15 Avgust0
14 Avgust+1
13 Avgust+6
12 Avgust+3
11 Avgust+2
10 Avgust+2
09 Avgust0
08 Avgust+3
07 Avgust+2
06 Avgust0
05 Avgust+6
04 Avgust+1
03 Avgust+4
02 Avgust+1
01 Avgust+1
Kanal postlari
003.*SIFFOFIN MASU JIN TSORAN ALLAH*        *BASA  CIN HARAMUN* *_masu jin tsoron Allah_* _sune wadanda basa cin haramun domin – cin haramun da tara haramun yana jawo fushin Allah Madaukakin Sarki akan bawa, saboda  Allah mai tsarki ne, ba ya karbar aiki kuwa sai mai tsarki, don haka duk wanda ya tara haramun, ya zama shi ne cin sa da shan sa, to ya sani babu shi ba Allah, yayi nisa da Allah Madaukakin Sarki._ *_musu jin tsoran Allah_* _Basa cin haramun domin dukiyar haram tana hana karbar addu’a ta sa Allah Ya rufe wa mutum kofofin sama._ Manzon Allah ﷺ ya ambaci wani mutum wanda yake cin haramun yana addu'a yana cewa *Ya Ubangiji! Ya Ubangiji!! (Alhali) abincinsa haramun ne, abin shansa haramun ne, kuma tufafinsa haramun ne, kuma an ciyar da shi da haramu, to ta yaya za a amsa masa.”?* *_masu jin tsoran Allah_* _Basa cin haramun domin  manzon Allah ﷺ yace: *Ina rantsuwa da Wanda raina ke hannunsa, haqiqa da wani zai sanya loma daya ta haram a cikinsa, Allah ba zai karba masa addu’o’insa ba na tsawon kwana arba’in. Kuma duk mutumin da namansa ya ginu da haram ko riba, to wuta ce ta fi cancanta da shi.”*_ *_masu jin tsoran Allah_* _Basa cin haramun domin manzon Allah ﷺ  yace: *“Wanda ya san ya zalunci wani ya yi kokarin mayar masa kafin a karba masa daga kyawawan ayyukansa, idan kuma ba ya da kyawawan ayyuka sai a kwaso miyagun ayyukan wancan a jibga masa a jefa shi a wuta.*” Buhari ya ruwaito._ *_Yaku bayin Allah_* _Jabir bin Abdullahi (RA)_ yana cewa “Lallai Manzon Allah ﷺ yace: *“Duk tsokar da ta ginu da haram ba za ta shiga Aljanna ba.”* *_Yaku bayin Allah_* Dukiyar haram hanya ce abar kyama mai cike da hadari da ke jefa ma’abucinta a cikin wuta! _Ku ji tsoron Allah, Ya  ku bayin Allah! Ku mayar da amanoni ga masu su, ku tuba zuwa ga Allah kowa yayi duba zuwa ga abinda ya gabatar a rayuwarsa kafin ya kowa zuwa ga Allah._ Ina roqon Allah dacewa da shiriya zuwa kowane alheri, ga kaina da ku, lallai shi Allah  mai iko ne a bisa kowane abu. Allah ya albarkace ni tare da ku da abin da muka ji na Alqur’ani ya gafarta mana zunubbanmu, lalle shi mai yawan gafara ne mai jin qai *الله تعالى أعلم*

2
*📚KARATUN LITTAFIN 📚* *متن عمدة المرأء* _{مائة حديث منتقاة من أحاديث المرأة}_ *MADOGARAN MACE* _Hadisai dari"100" da suka kebanci  mata_ *تأليف* _Mawallafi_  *د. عادل حسن يوسف الحمد * Dr Adil bin Hassan Yusuf Hamdi. *🏘️DAGA ZAURAN 🏘️* *تربية الأولاد لشيخة رقية* 🟢🟢♣️🟠🟠♣️🟢🟢♣️🟠🟠    🪀🪀🪀  🪀🪀 🪀 *07045498743* *08149629880* *20/11/1442* *27/06/2021* *DARASI NA (20)*           *(HADISI= 20/100)* ۝≽➖➖➖❃﷽❃➖➖➖≼۝ ٢٠=- {مشيك وسط الطريق العام دليل على ضعف الستر في نفسك} ٢٠=- عن أبي أسيد الأنصاري رضي الله عنه أنه سمع رسول الله ﷺ يقول وهو خارج من المسجد فاختلط الرجل مع النساء في الطرق فقال رسول الله ﷺ للنساء : ((استأخره فإنه ليس لكن أن تحققن الطريق،عليكن بحافات الطرق)). فكنت المرأة تلتصق بالجدار حتى إن ثوبها ليتعلق بالجدار من لصوقها به. أخرجه أبو داود 20=- {TAFIYAR DA KIKE YA KE YAR'UWA MUSULMA A TSAKIYAR HANYA DA MUTANE SUKE HUCEWA ,WANNAN HUJJA NE/YANA NUNI AKWAI RAUNIN SHAMAKI  A ZUCIYAR KI} 20=- An karbo daga Abi Usaidul al'ansari Allah ya qara masa yarda, na ji Manzon ALLAH ﷺ Yana cewa. Lokacin da ya fito daga masallaci sai yaga  maza suna cakuduwa da mata a hanya, sai Manzon ALLAH ﷺ yace da mata : ((Kuja da baya ku mata,domin bakune kuka cancanci bin "tsakiyar" hanya ba, ina huranku da bin gefan hanya))Mata sun kasance suna mannuwa da garu, har sai kayansu yana leqewa da bango,saboda tsananin leqewansu abango. Imamu Abu Dawud FA'IDA=- 1⃣Wannan hadisin yana tsare rayuwar society,ta yadda yake gaya mana mata su na bin gefan hanya shi yafi dacewa da su. 2⃣Tsare qa'ida na tafiya a hanya, ta yadda maza subi tsakiyar hanya, amma ita mace tabi gefan hanya nan ne yafi. 3⃣Manzon ALLAH ﷺ ya hana cakuduwar maza da mata. 4⃣Nuna biyyaya da mata sahabbai sukai wa Manzon ALLAH ﷺ. Anan muka kawu karshen karatun mu na yau sai a fitowa ta ashirin da daya da yardar Allah mai kuwa mai Komai. _Abin da na fada na rubuta daidai ALLAH ya taramu a ladan wanda nayi tuntuban rubutu Allah ya gafartamin da ni da ku bakiya daya. DALIBARKU 📝 *_RUQAYYA  AUWAL MUHAMMAD_* *ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.* Domin samun shafinmu na telegram 👇👇👇👇 https://t.me/Ilimantardaalumma
38
3
🍃Yin karatun Alqur'ani akai-akai yana ƙarfafa masu karatu ba tare da sun sani ba, yana ƙara musu imani, yana kawo kwanciyar hankali ga zukatansu, yana sa su gamsu da rayuwarsu da abincinsu da Allah Ya ba su, yana ƙara musu iya magana cikin mutane, yana cire kalmomin da ba su dace ba daga maganganunsu, kuma yana sa su bar tarurruka marasa amfani da sauran ayyukan da suka saba yi, domin zuciyarsu ta haskaka da haske, kuma harshen su ya jiƙu da magana mai dadi da girma. 🍃Allah Ka Sa Mu Cikin Ma'abota Wannan Littafin. Amin
48
4
*IMANINKA YA YI RAUNI 😭– 007*  *Kana jin daɗin saƙonnin batsa ? Kana bin abubuwan da suke ƙara maka zunubi ?”* *Ya ku bayin Allah!*  Raunin imani yana bayyana lokacin da zuciya ta fara jin daɗin sabo – *babu jin laifi, babu kunya, babu tuba.* Sai mutum ya zama *mai yawan kallon haram,* sauraron wulakantattun magana, da *karanta abinda ke raunana zuciya.* Allah (SWT) ya ce.. ﴿وَٱلَّذِينَ هُمۡ عَنِ ٱللَّغۡوِ مُعۡرِضُونَ﴾ *Kuma waɗanda suke kaucewa abinda ba ya da amfani."* – [Al-Mu’minun: 3] *Amfanin rayuwarka yana ɓacewa a cikin kallon banza, hirar banza, da nishaɗin da ke ɗauke imani 🔥* *⚠️ Alamar Raunin Imani:* - Jin daɗin kallo ko karanta abu me sa sha’awar haram  - Rashin ƙyama da fargaba idan aka ambaci zunubi  - Jin wahala wajen sauraron Alkur’ani, amma jin daɗin nishaɗin jin waqa - Jin daɗin posting ko sharing abubuwan da ke raunana iman 🔥 *Yaya zaka gyara ?* 1. Ka yanke duk hanyar da ke jefa ka cikin haram  2. Ka maye gurbin saƙonnin banza da karatun Alkur’ani ko ilimi  3. Ka roƙi Allah ya tsarkake zuciyarka  4. Ka samu abokai masu tura ka zuwa ga alheri *Ibn Taymiyyah (RH) ya ce:*  > *Zuciya tana shan ruwa daga idanu da kunne – ka duba irin abin da kake shigar mata."* > *Idan kana jin daɗin abinda Allah baya so – to ka tuna, kana gina asarar lahirarka da hannunka.🔥*  > *Wani sakon da ka kalla, ko saurara masa, zai iya zama kalubalen kwanciyar kabarinka 🔥* *Ya Allah!* Ka tsare mana zuciyarmu daga haram. Ka mayar da ƙaunarka cikin zukatanmu, Ka hana shaidan samun galaba a kammu. *الله تعالى أعلم*
91
5
*📚KARATUN LITTAFIN 📚* *متن عمدة المرأء* _{مائة حديث منتقاة من أحاديث المرأة}_ *MADOGARAN MACE* _Hadisai dari"100" da suka ke banci  mata_ *تأليف* _Mawallafi_  *د. عادل حسن يوسف الحمد * Dr Adil bin Hassan Yusuf Hamdi. *🏘️DAGA ZAURAN 🏘️* *تربية الأولاد لشيخة رقية* 🟢🟢♣️🟠🟠♣️🟢🟢♣️🟠🟠    🪀🪀🪀  🪀🪀 🪀 *07045498743* *08149629880* *19/11/1442* *26/06/2021* *DARASI NA (19)* _Cigaba da Karatun littafi mai suna_ *عمدة المرأة (MADOGARAN MACE )*            *(HADISI= 19/100)* ۝≽➖➖➖❃﷽❃➖➖➖≼۝ ١٩=- {فرقي بين طيب البيت وطيب الزيارة} ١٩=- عن أبي هريرة رضي الله عنه قال ،قال رسول الله ﷺ ((طيب الرجل ما ظهر ريحه وخفي لونه، وطيب النساء ما ظهر لونه وخفي رحيه أخرجه الترمذي والنساءي 19=- {KI BANBANCE TSAKANIN TURARAN DA AKE SAWA A GIDA,DA WANDA AKE SAWA IDAN ZA A TAFI KAIWA ZUYARA}      19=- An karbo daga Abu Huraira ALLAH ya qara masa yarda yace, Manzon ALLAH ﷺ yace: ((Turaren maza shine  wanda qanshin sa ya baiyana, launinsa ya boya,Amma turaren mace shine wanda launinsa ya baiyyana qanshinsa ya boya daidai Gwargwado.)) Imamu Turmizi da Imamu nisa'i FA'IDA=- 1⃣Ya hallata mace tayi amfani da nau'ikan turare, amma tasani , bai hallata ta bayyana kamshin shi ga maza ba. 2⃣Mace tasanya turare komai kanshinsa in dai tana gidan ta. _Abin da na fada na rubuta daidai ALLAH ya taramu a ladan wanda nayi tuntuban rubutu Allah ya gafartamin da ni da ku bakiya daya._ Anan muka kawu karshen karatun mu na yau sai a fitowa ta ashirin da yardar Allah mai kuwa mai Komai. Yar'uwarku dalibarku *_RUQAYYA AUWAL MUHAMMAD_* *ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.* Domin samun shafinmu na telegram 👇👇👇👇 https://t.me/Ilimantardaalumma
78
6
+1
Matn yo'q...
95
7
Assalamu alaikum warahmatullah wabarktuhu *بسم الله الرحمن الرحيم* _Cigaban da rubutun wannan Maudi'i na_ *RASHIN AMFANIN MEDIA GA WASU* _Fitowa ta uku (3)_ Ita socail media waje ne mai hatsarin gaske, wanda idan mutum bai yi a hankali ba zata hallakar da shi. Da farko yana da kyau mutane dukkan mu musani waya ni'ima ce a gare mu, amma ta zamarwa muta ne da yawa masifa a wannan lokacin, ba ga mazan ba ba ga matan ba,baga samari ba baga yan mata ba,yara mata maza masu kana nan shekaru suma sun shiga ciki . Wannan wayan da take hannuwan mu mu kwana da sanin cewa dukkan abin da muka rubuta ALLAH zai mana hisabi akan sa. Kuma mu sani dukkan abin da muka rubuta ko na alkhairi ko sharri ba zai ta6a gogewa ba yana nan yana yawo a duniya, kuma lokacin ma da mutum yabar duniyar ko mutum ya manyanta koruciya ta huce amma abin da mutum ya aikata yana yawo a online. *JAN HANKALI GA IYAYE👨‍👩‍👦‍👦 MAZA DA MATA* Iyaye kusani 'ya'ya amanar su ALLAH SWT ya baku,kuma zai tambaye ku akan wannan amanar. Ku sayawa yaranku maza da mata waya📱kusani kamar kun basu garwashin huta ne 🔥ne,in kun so kutayasu kashe wutar,suyi aikin alkhairi da ita,in kun so kubarsu tai taci a hannunsu ✋ amma ku kwana da sani ALLAH zai muku hisabi tsaka nin ku. *JAN HANKALI GA 'YA'YA MATA A MEDIA 🧕* Yana da kyau ki mace kisan kimar ki ta mace kisan mutuncin kanki. Wannan kafa ta sada zumunta (Media)ta sa wasu sun zama kamar marasa hankali, ta yadda zaki ga wasu matan suna rawa 💃kina nuna tiraicin ki a waje 👯‍♂️ kina nuna wa duniya 🪩 jikin ki,wasu na nunawa samarin su jikinsu. Tu yana daga sharrin socail media ko kin mutu hoton da kika tura bai mutuba yana nan yana yawo a yanar gizo kuma in alkhairi kika aikata zai na binki har kabarin ki,in shirri kika aikata yana binki har cikin kabarin ki, kuma ki sani randa kika bar duniya ranar wani zai gani. Sabida rashin sanin ciwon kai ki tura saurayin ki sassan jikin ki sai kun rabo kizo kina kuka😭 da nadama ranar da nadama ba zatai rana ba. Wannan nasiha ce Gyara kayanka baya zama sauke mu raba. ALLAH ya qara shiryamu Dalibarku Rukayya Auwal Muhammad 08/03/1448 21/08/2026 Domin samun shafin mu na telegram 👇👇👇👇👇 https://t.me/Ilimantardaalumma
96
8
+1
Matn yo'q...
139
9
MADOGARAR MACE 08 (1).mp3
135
10
*Karatun Littafin:* *متن عمدةالمرأة* *(Madogarar Mace)* *Wallafar: Dr. Adil Hassan Yusuf Alhamd* *Darasi na 8* Tare da: Mal. Ismail Saidu Bulama AYI SAURARO LAFIYA 📢📢📢📢📢📢📢
144
11
+4
Matn yo'q...
167
12
*Assalamu alaikum warahmatullah wabarktuhu* Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allahu SWT mai kuwa mai Komai salati da aminci suqara tabbata absa shugabanmu Annabi Muhammad Sallallahu alaihi wa sallama da iyalan gidansa da sahabbansa baki daya. _Bayan haka wannan wani maudi'i ne muka dauka wanda zamu zaburar da yan'uwanmu da kuma kawunanmu da mu farka daga bacci da yake shirin kamamu,ko kuma ya kama wasu daga cikin mu._ Allah ya tsaremu ya tsare imaninmu. _Wannan maudi'i shi ne_ *MU'AMALAM YAN'MATA A SOCAIL MEDIA🧍‍♀️📲* *༻✿بسم الله الرحمن الرحيم ✿༺* *MA'ANAR SOCIAL MEDIA* *SOCAIL MEDIA :* _Shi ne kafan sada zumunta ta yanar gizo:_ _Ita kafan sada zumunta waje ne wanda zakuyi magana da dan uwanka wanda kuke nesa da juna, ko kuma ya kasance ba unguwa daya ba ko gari, ko kasa ma baki daya._ Wanda a duk inda mutum ya kasance a fadin duniyar nan zai iya magana da shi ta yana gizo (socail media) *AMFANIN SOCAIL MEDIA GA WASU* _Social media wani waje ne da mutum zai hadu da mutane kala kala wanda aka sani da wanda ba a sani ba._ *Mutane da yawa son shiryu ta sanadiyar wannan kafa ta sadar da zumunta,wasu kuma sun zame. Wannan kafa in ka so zakayi karatu ta wannan kafa na addini dana zamani.* _Kuma ita wannan kafa zaku tunasar da yan'uwanku musulmai. kamar tunasarwa akan azumin litinin da alhamis ko azumin fararan kwanaki 13/14/15 a ko wanne wata na muslinci,ko tunasarwa akan azumin Ashura tasu'a da dai sauran tunasarwa da mutum zai yi mai amfanar wa._ In ku ka taimaka wajan yada alkhairi kina da ladan duk wanda yayi amfani da wannan abun da kika karubu ta. *Ya rabbi ya hayyu ya qayyum kasamu cikin bayinka da zasu amfana ta wannan kafa,kuma muma mu amfanar. Nan zamu dakata sai a fitowa ta gaba da yardar Allah mai kuwa mai Komai _Yar'uwar ku dalibar ku_ *RUQAYYA AUWAL MUHAMMAD* 5/03/1444 18/08/2022 Domin samun shafin mu na telegram 👇👇👇👇👇 https://t.me/Ilimantardaalumma
129
13
+6
Matn yo'q...
141
14
*📚KARATUN LITTAFIN 📚* *مقرر التوحيد والفقه* *للصف الأول والثاني والثالث الابتدائي (١،٢،٣)* *🏘️DAGA ZAURAN 🏘️* *تربية الأولاد لشيخة رقية* 🟢🟢♣️🟠🟠♣️🟢🟢♣️🟠🟠 *WHATSAPP* 07045498743 08149629880 *18/08/1442* *01/04/2021* *DARASI NA GOMA SHA TAKWAS (18)* Cigaba da Karatun littafi mai suna *MUQARRA TAUHID WAL FIQHU* Abin da na fada na rubuta daidai ALLAH ya taramu a ladan wanda nayi tuntuban rubutu Allah ya gafartamin da ni da ku bakiya daya.                    *((جزء الثالث))* ۝≽➖➖➖❃﷽❃➖➖➖≼۝                         *{{واجبات الصلاة}}*                                   *{{WAJIBAN SALLAH}}*   *س➖قال محمد لاءبراهيم :أما وقد عرفت شروط الصلاة وأركانها فلا بد أنك تعرف واجبات الصلاة.* *TAMBAYA ➖*_Muhammad yace da Ibrahim: Tabbas kasan sharadan sallah da rukunan ta, tu babu makawa akan ka kasan wajiban sallah._ *ج✔️إبراهيم: إنني أعرف واجبات الصلاة الثمانية وهي:* *AMSA ✔️Ibrahim:*_Lallai ne nasan wajiban sallah guda takwas ne(8)su ne._ *١=جميع التكبيرت غير تكبير الإحرام.* 1⃣ _Dukkan kabbarori Amma banda kabbarar harama._ *٢=قول "سبحان الله العظيم "في الركوع ثلاثا.* 2⃣_Fadin *"SUBHANA RABBIYAL AZIM "*Acikin ruku'u sau uku (3)_ *٣=قول "سمع الله لمن حمده " يقولها الإمام والمنفرد.* 3⃣_Fadin *"SAMI'ALLAHU LIMAN HAMIDAHU"*Liman zai fada da wanda yake sallah shi kadai. _ *٤=وقول "ربنا ولك الحمد ،"يقولها كل من الإمام, المأمون ،والمنفرد.* 4⃣Da fadin *"RABBANA WALAKAL HAMD"*Kuwa zai fadi wannan tun daga liman, mamu, da mai sallah shi kadai. *٥= وقول "سبحان ربي الأعلى "في السجود.* 5⃣  _Da fadin *"SUBHANA RABBIYAL A'ALA* "acikin sujjada_. *٦= وقول "رب اغفرلي "بين السجدتين. .* 6⃣_Da fadin *"RABBIGFIRLI"*tsakanin sujjada biyu._ *٧= التشهد الأول.* 7⃣_Tayya ta farko._ *٨= والجلوس له* . 8⃣_Da zama domin su._ *وقال محمد لاءخيه إبراهيم :* _Muhammad yace da dan'uwansa Ibrahim:_ *بارك الله فيك على جدك واجتهادك ومعرفة أمر دينك.* _Allah yayi maka albarka akan wannan qoqarin sanin Al'amuran addini._ *الحمد لله رب العالمين*. _Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah ubangijin halittu_ *تمت بحمد الله* _Yacika da godiyar Allah_ Karin bayani=-             Allahamdulillah, allahamdullilah, allahamdullilah. Ina godiya ga Allah subhanahu wata'ala mai kuwa mai komai,da ya nuna mana ranar da muka fara wannan littafin mai albarka na *"MUQARRARAR TAUHID WAL FIQHU"* yau kuma munkammala shi da yardar Allah mai kuwa mai Komai. Abin da na rubuta na daidai ya rabbi ya tara mu aladan, wanda nayi tuntuban rubutu kuma Allah ya yafemin da ni da ku baki daya, Allah ya bamu ikon aiki da abin da muka karanta.      Yar'uwarku a muslinci *_Ruqayya Auwal Muhammad_* *ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.* Domin samun shafinmu na telegram 👇👇👇👇👇👇👇👇 https://t.me/Ilimantardaalumma
125
15
“Mace, duk dukiyar ta, duk kuɗinta, indai tana ƙarƙashin namiji, to namiji ne zai ciyar da ita. Nata nata ne, nasa nasu ne. Sannan a ce wai Musulunci ya tauye wa mata haƙƙi.” — Professor Bashir Aliyu Umar, OON
119
16
*WASU HANYOYIN NA SAMUN SOYAYYAR ALLAH (SWT)* _بسم الله الرحمن الحرحيم_ *1️⃣Karanta alqur'ani da tadabborinsa.* (alqur'ani waraka ne na dattin zuciya da jiki) *2️⃣Yawan na filfili.* (Azumi."litinin da alhamis,azumin kwana uku a kuwanne wata,"al'yaumul bid"ke nan,sadaqa,sallan dare walaha,da sauran nafilfili wadanda ake yin kafin ko bayan na farilla"Sallatul rawatib") *3️⃣Dauwama akan anbatun Allah SWT a koda yaushe.* ( salatin Annabi SAW,hailala,takbir, subhanallahi.)Da sauransu. *4️⃣Fifita abin da Allah yake so,akan wanda ranka yake so.* (Duk abin da ya ummar ce ka kayi koda ranka baya so, wanda kuma ya hane ka yace karkayi,ka barshi koda zuciyanka tana so,Kabi wanda Allah SWT yake so shi ne daidai kuma shi ne kinshiqi na zaman lafiya.) *5️⃣Kayi lura da tunani a cikin sunayan Allah da siffofinsa.* *6️⃣Karinga jin ni'imar Allah a jikin ka.* (Domin kafi wani wani ya fika.Tu kazama mai godiya wa Allah akan yadda ya yika. Ni'ima ta farko da zaka godewa Allah SWT ita ce a_Zamuwar ka musulmi. b_Imani. c_Lafiya. d_Bautar ALLAH da kake. e_Nunfashi,Motsin da kake,kana ci,kana sha,kana tafiya,kana magana wanda da farkon zuwanka duniya baka yi.Ita ni'imar Allah babu wanda yasan iyakar ta,babu wanda kuma zai ce ga adadin ta.A duk inda Allah ya ajiye ka,ya ba ka,ka hakura ka zauna,domin wani baya cin rabon wani. Ya rabbi Ina jaddada godiya da ni'imar da ka ni'imtani da ita. *7️⃣Yin addu'a da sunayan Allah SWT.* a_Ya Hadi:-Kai ne mai shiryar wa ka shiryar dani. b_Ya razzaqu:-Kai ne mai azurtawa ka azurtani da arziqi na halal. c:-Ya Allah kai ne mai warkawa ka warkar da ni Allah kaban lafiya. *Ya rabbi ya zuljalalu wal'ikram kabamu ikon aiki da abin da muka Karanta.* _Yar'uwarku dalibar ku_ *Rukayya Muhammad Auwal* _7/8/1444_ _1/3)2023_ *Domin samun shafinmu na telegram* 👇👇👇👇👇👇 https://t.me/Ilimantardaalumma
136
17
Matn yo'q...
107
18
+1
Matn yo'q...
143
19
SALLAR DARE Sallar dare tana taimakawa mutum wajen tunkarar dukkan wani kalubale da yake gabansa kuma Allah ya taimaka masa. PROF. MUH'D SANI UMAR R/ LEMO ( Hafizahullah ) #Fadakarwa #malamansunnah
136
20
📚KARATUN LITTAFIN 📚* *متن عمدة المرأء* _{مائة حديث منتقاة من أحاديث المرأة}_ *MADOGARAN MACE* _Hadisai dari"100" da suka ke banci  mata_ *تأليف* _Mawallafi_  *د. عادل حسن يوسف الحمد * Dr Adil bin Hassan Yusuf Hamdi. *🏘️DAGA ZAURAN 🏘️* *تربية الأولاد لشيخة رقية* 🟢🟢♣️🟠🟠♣️🟢🟢♣️🟠🟠    🪀🪀🪀  🪀🪀 🪀 *07045498743* *08149629880* *18/11/1442* *25/06/2021* *DARASI NA (18)* *عمدة المرأة (MADOGARAN MACE )*             *(HADISI= 18/100)* ۝≽➖➖➖❃﷽❃➖➖➖≼۝ ١٨=- {خروجك من بيتك متعطرة يوقعك في إثم الزنا} ١٨=- عن أبي موسى رضي الله عنه ،عن النبي ﷺ قال :(( إذا استعطرت المرأة فمرت على القوم ليجدوا ريحها فهي كذا وكذا)) ،قال قولا شديدا .أخرجه أبو داود والترمذي. 18=- {FITAR DA ZAKI DAGA GIDA KINA MAI SANYE DA TURARE ZAI KAIKI/JIFAKI, KI SAMU ZUNUBI NA WANDA YA AIKATA ZINA}         18=- An karbo daga Abu Musal'ash'ari Allah ya qara masa yarda, daga manzon Allah ﷺ yace :((Idan mace tasa turare ta huce ta gaban wasu maza,ba don komai ba sai don su ji qanshin turarenta, ita ta zama ka za da ka za.(mazinaciya)manzon ALLAH ﷺ ya fadi magana mai tsanani. Imamu Abu Dawud da Imamu Turmizi. FA'IDA=- 1⃣Haramcin fitar mace da turare. 2⃣Turare kawace(ado)ga mace,amma taguji sa shi inda Ya haramta. 3⃣Kanshin turaren mace ga namiji yana da tasiri kuma yana fitinar sa. 4⃣Turaren da aka hana ma mace tasa shi ne wanda yake fitar da kanshin sa duk in da ta gifta. Anan muka kawu karshen karatun mu na yau sai a fitowa ta goma sha tara da yardar Allah mai kuwa mai Komai. _Abin da na fada na rubuta daidai ALLAH ya taramu a ladan wanda nayi tuntuban rubutu Allah ya gafartamin da ni da ku bakiya daya._ DALIBARKU 📝 *_RUQAYYA AUWAL MUHAMMAD_* *ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.* Domin samun shafinmu na telegram 👇👇👇👇 https://t.me/Ilimantardaalumma
154