تربية الأولاد لشيخة رقية
前往频道在 Telegram
Mun bude wannan channel din ne don ilimantarwa,fadakarwa, tunasarwa,da kuma yada Karatuttukan malaman sunnah.
显示更多1 596
订阅者
+124 小时
+77 天
+2630 天
数据加载中...
吸引订阅者
九月 '26
九月 '26
+17
在1个频道中
八月 '26
+62
在1个频道中
Get PRO
七月 '26
+56
在1个频道中
Get PRO
六月 '26
+32
在1个频道中
Get PRO
五月 '26
+20
在1个频道中
Get PRO
四月 '26
+26
在1个频道中
Get PRO
三月 '26
+12
在1个频道中
Get PRO
二月 '26
+36
在1个频道中
Get PRO
一月 '26
+19
在1个频道中
Get PRO
十二月 '25
+15
在1个频道中
Get PRO
十一月 '25
+19
在1个频道中
Get PRO
十月 '25
+30
在1个频道中
Get PRO
九月 '25
+28
在1个频道中
Get PRO
八月 '25
+35
在1个频道中
Get PRO
七月 '25
+28
在1个频道中
Get PRO
六月 '25
+12
在1个频道中
Get PRO
五月 '25
+32
在1个频道中
Get PRO
四月 '25
+32
在1个频道中
Get PRO
三月 '25
+79
在1个频道中
Get PRO
二月 '25
+60
在1个频道中
Get PRO
一月 '25
+119
在1个频道中
Get PRO
十二月 '24
+116
在1个频道中
Get PRO
十一月 '24
+98
在1个频道中
Get PRO
十月 '24
+119
在1个频道中
Get PRO
九月 '24
+58
在1个频道中
Get PRO
八月 '24
+64
在1个频道中
Get PRO
七月 '24
+28
在1个频道中
Get PRO
六月 '24
+36
在1个频道中
Get PRO
五月 '24
+81
在1个频道中
Get PRO
四月 '24
+36
在1个频道中
Get PRO
三月 '24
+31
在2个频道中
Get PRO
二月 '24
+29
在2个频道中
Get PRO
一月 '24
+17
在2个频道中
Get PRO
十二月 '23
+9
在2个频道中
Get PRO
十一月 '23
+9
在2个频道中
Get PRO
十月 '23
+10
在2个频道中
Get PRO
九月 '23
+16
在0个频道中
Get PRO
八月 '23
+30
在0个频道中
Get PRO
七月 '23
+38
在0个频道中
Get PRO
六月 '23
+31
在0个频道中
Get PRO
五月 '23
+24
在0个频道中
Get PRO
四月 '23
+13
在0个频道中
Get PRO
三月 '23
+32
在0个频道中
Get PRO
二月 '23
+16
在0个频道中
Get PRO
一月 '23
+12
在0个频道中
Get PRO
十二月 '22
+8
在0个频道中
Get PRO
十一月 '22
+9
在0个频道中
Get PRO
十月 '22
+7
在0个频道中
Get PRO
九月 '22
+18
在0个频道中
Get PRO
八月 '22
+27
在0个频道中
Get PRO
七月 '22
+22
在0个频道中
Get PRO
六月 '22
+24
在0个频道中
Get PRO
五月 '22
+33
在0个频道中
Get PRO
四月 '22
+15
在0个频道中
Get PRO
三月 '22
+21
在0个频道中
Get PRO
二月 '22
+29
在0个频道中
Get PRO
一月 '22
+15
在0个频道中
Get PRO
十二月 '21
+35
在0个频道中
Get PRO
十一月 '21
+44
在0个频道中
Get PRO
十月 '21
+78
在0个频道中
Get PRO
九月 '21
+49
在0个频道中
Get PRO
八月 '21
+53
在0个频道中
Get PRO
七月 '21
+57
在0个频道中
Get PRO
六月 '21
+74
在0个频道中
Get PRO
五月 '21
+38
在0个频道中
Get PRO
四月 '21
+79
在0个频道中
Get PRO
三月 '21
+416
在0个频道中
| 日期 | 订阅者增长 | 提及 | 频道 | |
| 09 九月 | +2 | |||
| 08 九月 | +4 | |||
| 07 九月 | +1 | |||
| 06 九月 | +4 | |||
| 05 九月 | 0 | |||
| 04 九月 | +3 | |||
| 03 九月 | 0 | |||
| 02 九月 | +1 | |||
| 01 九月 | +2 |
频道帖子
| 2 | *📚KARATUN LITTAFIN 📚*
*متن عمدة المرأء*
_{مائة حديث منتقاة من أحاديث المرأة}_
*MADOGARAN MACE*
_Hadisai dari"100" da suka ke banci mata_
*تأليف*
_Mawallafi_
*د. عادل حسن يوسف الحمد *
Dr Adil bin Hassan Yusuf Hamdi.
*🏘️DAGA ZAURAN 🏘️*
*تربية الأولاد لشيخة رقية*
🟢🟢♣️🟠🟠♣️🟢🟢♣️🟠🟠
🪀🪀🪀 🪀🪀 🪀
*07045498743*
*08149629880*
*22/11/1442*
*29/06/2021*
*DARASI NA (22)*
*(HADISI= 22/100)*
≽➖➖➖❃﷽❃➖➖➖≼
٢٢=- {تجنبي الذهاب إلى المناشط التي يتعرى فيها النساء ،ولو كان بطلب من زوجك:}
٢٢=- عن جابر رضي الله عنه ،أن النبي ﷺ قال : ((من كان يؤمن بالله واليوم الآخر فلا يدخل الحمام بغير إزار ، ومن كان يؤمن بالله واليوم الآخر فلا يدخل حليلته الحمام. ومن كان يؤمن بالله واليوم الآخر فلا يجلس على مائدة يدار عليها بالخمر))
أخرجه الترمذي
22=- {KI NI SANCE FITA ZUWA WAJAN SHAQATAWA, WANDA A IRIN WANNAN WAJAN MATA SUNA FITAR DA TSIRAICI, KO DA KUWA DA YARDAR SANIN MIJIN KI NE}
22=- An karbo daga Jabir Allah ya qara masa yarda, daga Manzon ALLAH ﷺ yace: ((Duk mutumin da yayi imani da Allah da ranar lahira to kada ya shiga wajan dumama jiki batare da mayafi ba,Kuma duk mutumin da yayi imani da Allah da ranar lahira tu karya shigar da matarsa irin wannan wajan, kuma duk mutumin da yayi imani da Allah da ranar lahira tu karya zauna akan teburin cin abinci wanda ake kewayawa giya akan sa, "koda kuwa shi ba zai shaba))
Imamu Turmizi
FA'IDA=-
1⃣Namiji ya sani shi abin tambaya ne a ranar alkiyama dan gane da matansa yaya suka tafi da addinin su.
2⃣Tsayuwar namiji akan iyalinsa wannan yana nuna yayi imani da Allah da kuma ranar qarshi"ranar sakamako"
3⃣Wajibi ne mace ta taimaki mijinta akan dawainiyarta.
Anan muka kawu karshen karatun mu na yau sai a fitowa ta ashirin da uku da yardar Allah mai kuwa mai Komai.
_Abin da na fada na rubuta daidai ALLAH ya taramu a ladan wanda nayi tuntuban rubutu Allah ya gafartamin da ni da ku bakiya daya.
DALIBARKU 📝
*_RUQAYYA AUWAL MUHAMMAD_*
*ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.*
Domin samun shafinmu na telegram
👇👇👇👇
https://t.me/Ilimantardaalumma | 22 |
| 3 | _*⚠️ZUNUBI YANA KAWO:*_
1. _*Ƙuncin rayuwa*_
2. _*Raunin zuciya da jiki*_
3. _*Faɗawa cikin matsaloli*_
4. _*Rashin karɓuwar addu’a*_
_*Zunubi yana kawo gushewar ni’imomin Allah. Saboda haka, ka yawaita istigfari,*_ | 38 |
| 4 | MADOGARAR MACE 10.mp3 | 53 |
| 5 | +2 VID-20260403-WA0036.mp4 | 52 |
| 6 | *Karatun Littafin:*
*متن عمدةالمرأة*
*(Madogarar Mace)*
*Wallafar: Dr. Adil Hassan Yusuf Alhamd*
*Darasi na 10*
Tare da: Mal. Ismail Saidu Bulama
AYI SAURARO LAFIYA
📢📢📢📢📢📢📢 | 53 |
| 7 | 语音消息 | 1 |
| 8 | 没有文字... | 136 |
| 9 | *FADAKARWA TA (198)*
=
*DAGA ZAUREN*
=
*تربية الأولاد لشيخة رقية*
*What'sApp*
*08149629880*
*07045498743*
*24/02/1444*
*21/09/2022*
*¤¤بسم الله الرحمن الرحيم ¤¤*
=
*FALALAN SALLAN ASUBA DA LA'A'SAR:*
*1️⃣ KIYAYE SALLAN ASUBA DA LA'A'SAR SUNA TABBATAR WA MUTUM SHIGA AL'JANNA:*
An karbo daga abi Musal Ash'a'ry lallai Manzon ALLAH ﷺ Ya ce:
*(( Duk wanda ya yi sallaci lukota biyu, "asuba da la'a'sar" ya shiga al'janna))*
_Imamu Bukhari (574)Imamu Muslim (635)_
*2️⃣ KIYAYE SALLAN ASUBA DA LA'A'SAR ZASU HARAMTA MAKA SHIGA WUTA.*
An karbo daga Jundab bin Abdullahi ALLAH ya qara masa yarda ya ce, manzon ALLAH ﷺ ya ce:
*((Duk wanda ya yi sallah asuba yana cikin alqawalin ALLAH,"Allah zai kula da shi"kada kasake ALLAH ya nemiku acikin alqawalinsa na da'a wani abu amma sai ya sameku/riska baku yiba,sai ya kiffar da shi acikin wuta. "Allah ka tsaremu"*
_Imamu (657)_
*3️⃣ SALLAN ASUBA TANA SANYA MUTUM CIKIN ALQAWALIN/KARIYA ALLAH DA KIYAYEWAR SA DA KULAWANSA.*
An karbo daga abu Malik Ashshaji'iy ALLAH ya qara yarda da shi ya ce, Manzon ALLAH ﷺ ya ce:
*((Duk wanda ya sallaci sallan asuba yana cikin alqawalin/kiyayiwa ALLAH kuma sauran aiyukan sa/kididdigan aiyukan sa suna wajan Allah.))*
_Imamu Dabarani acikin AUSAD (4147) Albany ya inganta shi acikin Sahihul TARGIB WATTARHIB(458)_
*4️⃣DUK WANDA YA SALLACI SALLAN LA'A'SAR ACIKIN JAM'I YANA DA LADA GUDA BIYU "RODI BIYU".*
An karbo daga Abu Basratal Gifari ALLAH ya qara masa yarda ya ce munyi sallah tare da manzon ALLAH ﷺ sallan la'a'sar a wani waje da ake kira "MUGAMMAS"sai Manzon ALLAH ﷺ ya ce
*(( lallai wannan sallah ta la'a'sar anbijiro da ita ga wadanda suka gabaceku sai suka tuzartata,"ku al'umma ta "duk wanda ya kiyaye ta yana da lada guda biyu/"ru6i biyu" babu wata sallah bayanta" ta la'a'sar "har sai mai hallatuwa ya mullu, shi ne tauraro))*
_Imamu Muslim(830)_
*5️⃣KADA KACUTAR DA WANDA YAYI SALLAH ASUBA ACIKIN JAMA'A DOMIN ALLAH YANA TUNKUDE HARIN DA KAKE KAI MASA*
An karbo daga Abubakar Siddiq ALLAH ya qara masa yarda ya ce, Manzon ALLAH ﷺ ya ce:
*((Duk wanda ya sallaci sallah asuba yana cikin alqawalin ALLAH kada ku warware alqawalin Allah acikin alqawalin sa,duk wanda ya yaki /nufaci cutarwa ga wanda yayi sallah asuba a jam'i ALLAH zai nemushi da kansa a farfajiyan alqiyama" wanda ya yaqeshi din nan", har sai ALLAH ya kiffar da fuskan sa a wuta.))*
_Ibn majah (421)Albany ya inganta shi_
An karbo daga Salim dan Abdullahi dan Umar ALLAH ya qara masu yarda ya ce: Baba na ya bani labari, lallai yaji daga Manzon ALLAH ﷺ yana cewa
*((Duk wanda yayi sallah asuba zai kasanci cikin makwabtakan ALLAH a wannan yinin"))*
_Imamu Dabarani acikin Kabira(12990)Albany ya ingantashi acikin Sahihul TARGIB (459)._
_ALLAH kabamu ikon kiyaye wa._
_Domin karin bayani a duba cikin littafin_
👇👇👇👇👇👇👇👇
*DARIQUL SALIHIN ILA RABBIL ALAMIN(page=41/43)*
_NA_
*SHEIKH WAHID BIN ABDULSALAM BALIY*
=
=
✍🏾 _Yar uwarku dalibar ku_
*RUQAYYA AUWAL MUHAMMAD*
ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.
Domin samun shafinmu na telegram
👇👇👇👇👇👇
https://t.me/Ilimantardaalumma | 114 |
| 10 | 没有文字... | 99 |
| 11 | MATSALOLIN MU A FILI SUKE.
(1.) Muna Aure ba tare da Soyyayya ba.
(2.) Muna haihuwa ba tare da yin tarbiyya ba.
(3.) Muna sallah ba tare da tsaron Allah ba.
(4.) Muna koyan ilmi ba tare da aiki ba.
5.) Muna Magana ba tare da gaskiya ba.
(6.) Muna ɗaukan alƙawari ba tare da cikawa ba.
(7.) Muna karɓar amana ba tare da kulawa ba.
(8.) Muna son kuɗi ba tare da Sana'a ba.
(9.) Muna son Annabi (SAW) ba tare da bin koyarwar sa ba.
(10.) Muna son Aljannah ba tare da aiki ba.
(11.) Muna son a amsa mana addu'ah ba tare da cin halal ba.
(12.) Gamu da bala'in son duniya da ƙin Mutuwa.
Mafita kawai mu tuba mu gyara, muce Allah mun tuba, ka yafe mu.
_
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa | 104 |
| 12 | 没有文字... | 108 |
| 13 | *عقيدة الأطفال في توحيد المتعال*📚
*👨👧👧👩👧TAUHIDI AQIDAR YARA BISA KADAITA ALLAH MADAUKAKIN SARKI👨👨👧👨👧*
*Wallafar Abu*
Musal'ash'ari Isa Bin Umar Bin Abdullah
*DAGA ZAURAN*
*تربية الأولاد لشيخة رقية*
*WHATS'APP*
08149629880
07045498743
*27/05/1441*
*22/01/2020*
*DARASI NA (3)*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*س/هل يرى الله في الدنيا؟*
*Tambaya*/ _Shin ana ganin Allah a duniya?_
*ج/الله لا يرى في الدنيا* .
*Amsa* / _Ba'a ganin Allah a duniya_ .
*س/هل المؤمنون يرون الله يوم القيامة ؟*
*Tambaya*/ _Shin muminai zasu ga Allah ranar alqiyama ?_
*ج/نعم:المؤمنون يرون الله يوم القيامة.*
*Amsa*/ _Eh:Muminai zasu ga Allah ranar alqiyama._
*س/من نبيك؟*
*Tambaya _* /Wanene Annabinka?_
*ج/نبيي محمد صلى الله عليه وسلم*
*Amsa*/ _Annabina shi ne Annabi Muhammad sallallahu alaihi wa sallama._
*س/هل النبي صلى الله عليه وسلم نور؟*
*Tambaya* / _Shin Annabi sallallahu alaihi wasallama haskine?_
*ج/لا هو بشر،ولكن يوحى إليه*
*Amsa* / _A'a shi mutum ne, sai dai ammasa wahayi._
*س/ هل هو حي أو ميت؟*
*Tambaya* / _shin yana rayi ku ya bako/rasu ?_
*ج/ هو ميت ودينه باق إلى يوم القيامة.*
*Amsa*/ _Ya rasu kuma addininsa yana nan yana wanzuwa har ranar alqiyama._
*=Fa'ida*
Wannan karatu yana gaya mana cewa ba'a ganin Allah a nan gidan duniya, kuma muminai zasu ga Allah ranar alqiyama ido da ido, kamar yadda muke ganin wata anan duniya.
Kuma Manzon Allah sallallahu alaihi wa sallama shi ba haski bane, shi mutum ne,sai dai shi ammasa wahayi kuma shi yana da karamumi da yawa, kuma ya rasu amma addinin sa yana nan har izuwa ranar alqiyama.
ALLAH ka nuna mana gaskiya ka bamu ikon binta ka nuna mana karya ka bamu ikon kauce mata.
zamu da kata anan sai a futuwa ta hudu da yardar ALLAH.
✍🏾 DALIBARKU
*RUQAYYA AWWAL MUHAMMAD*
ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.
Subhanakallahumma wabi hamdika nash hadu anla ila ha illah anta nastagfiruka wanatubu ilaika.
Domin samun shafinmu na telegram
👇👇👇👇👇👇👇
https://t.me/Ilimantardaalumma | 106 |
| 14 | أَعُوذُ بِكَلِمَاتِ اللَّهِ التَّامَّاتِ، الَّتِي لَا يُجَاوِزُهُنَّ بَرٌّ وَلَا فَاجِرٌ، مِنْ شَرِّ مَا خَلَقَ وَذَرَأَ وَبَرَأَ، وَمِنْ شَرِّ مَا يَنْزِلُ مِنَ السَّمَاءِ، وَمِنْ شَرِّ مَا يَعْرُجُ فِيهَا، وَمِنْ شَرِّ مَا ذَرَأَ فِي الْأَرْضِ، وَمِنْ شَرِّ مَا يَخْرُجُ مِنْهَا، وَمِنْ فِتَنِ اللَّيْلِ وَالنَّهَارِ، وَمِنْ شَرِّ كُلِّ طَارِقٍ، إِلَّا طَارِقًا يَطْرُقُ بِخَيْرٍ، يَا رَحْمَٰنُ.
Mu hadda ce kuma mu koyama yaranmu suna karantawa safe da yamma ƙafa ɗaya ɗaya
19/3/1448
1/9/2026 | 85 |
| 15 | 没有文字... | 124 |
| 16 | *📚KARATUN LITTAFIN 📚*
*متن عمدة المرأء*
_{مائة حديث منتقاة من أحاديث المرأة}_
*MADOGARAN MACE*
_Hadisai dari"100" da suka ke banci mata_
*تأليف*
_Mawallafi_
*د. عادل حسن يوسف الحمد *
Dr Adil bin Hassan Yusuf Hamdi.
*🏘️DAGA ZAURAN 🏘️*
*تربية الأولاد لشيخة رقية*
🟢🟢♣️🟠🟠♣️🟢🟢♣️🟠🟠
🪀🪀🪀 🪀🪀 🪀
*07045498743*
*08149629880*
*21/11/1442*
*28/06/2021*
*DARASI NA (21)*
*(HADISI= 21/100)*
≽➖➖➖❃﷽❃➖➖➖≼
٢١=- {أنت عورة فاستري نفسك لا يتلاعب بك الشيطان}
٢١=- عن عبدالله بن مسعود رضي الله عنه ،عن النبي ﷺ قال :(( المرأة عورة فإذا خرجت استشرفها الشيطان))
أخرجه الترمذي
21=- {KI AL'AURACI MAI DARAJA DA AKE SUTURTA KI,KI RUFE/SUTURTA KANKI, KADA KIBAR SHAIDAN YAYI WASA DA HANKALINKI}
21=- An karbo daga Abdullahi dan mas'ud Allah ya qara masa yarda, daga Manzon Allah ﷺ yace: ((Ita mace al'aurace a duk lokacin da ta sa kafa zata fita daga gidanta, shaidan yana qawata ta/ darajjata ta.))
Imamu Turmizi
FA'IDA=-
1⃣ Shaidan yana farin ciki yaga mace ta fita zuwa ga gamagarin mutane ta yadda yake qara qawata ta.
2⃣Fitan mace lokacin da ta yi ado tana baiyyana jikinta,wannan shaidan abin yana qayatar dashi.
3⃣Fitan mace ba laifi bani indai ta kiyaye dukokin da shari'a muslinci ta samata wajan rufe jikin ta.
Anan muka kawu karshen karatun mu na yau sai a fitowa ta ashirin da biyu da yardar Allah mai kuwa mai Komai.
_Abin da na fada na rubuta daidai ALLAH ya taramu a ladan wanda nayi tuntuban rubutu Allah ya gafartamin da ni da ku bakiya daya.
DALIBARKU 📝
*_RUQAYYA AUWAL MUHAMMAD_*
*ﺳﺒﺤﺎﻧﻚ ﺍﻟﻠﻬﻢ ﻭﺑﺤﻤﺪﻙ, ﺃﺷﻬﺪ ﺃﻥ ﻻ ﺇﻟﻪ ﺇﻻ ﺃﻧﺖ، ﺃﺳﺘﻐﻔﺮﻙ ﻭﺃﺗﻮﺏ ﺇﻟﻴﻚ.*
Domin samun shafinmu na telegram
👇👇👇👇
https://t.me/Ilimantardaalumma | 123 |
| 17 | 没有文字... | 144 |
| 18 | 没有文字... | 173 |
| 19 | *🌸 KI TSARE MUTUNCINKI – 002 🌸*
*Kada ki nemi ƙima daga wanda bai san kimarki ba. 💔*
*Ya ke 'yar'uwa!* Kar ki rage darajarki don neman ƙaunar wanda bai san kimarki ba. Idan mutum baya ganin ƙimar ki, ki tuna Allah yana ganin ta. *Mutuncinki daraja ce – kar ki sayar da ita akan farashin kulawa mara kyau.*
*Allah (SWT) yana cewa..*
﴿وَلَقَدْ كَرَّمْنَا بَنِي آدَمَ﴾
*_"Lalle Mun girmama ɗan Adam."_* – [Al-Isra: 70]
*Ya ke 'yar'uwa!* Wani zai iya wulakanta ki, ya raina ki, ko ya ki ganin ƙimarki. Amma Allah ya riga ya ɗaukaka ki. Kada ki bari mutumin da bai san Allah ba ya wulaƙanta ki.
*Sheikh Ibn Qayyim (RH) ya ce:*
> *Wanda ya gane ƙimarsa, ba zai taba yarda ya rage matsayin kansa don halayyar wani ba.*
- Idan ba'a girmama ki – ki bar wajen.
- Idan ba'a ƙaunace ki bisa gaskiya – ki kau.
- Ki nemi Allah, ba mutane ba.
- Allah zai kawo wanda zai san kimarki cikin tsarkin zuciya.
*Ya Allah!* Ka tabbatar mana da mutuncinmu, Ka hana mu neman ƙauna a wuraren da ba zaka yarda da su ba. Ka kawo mana wanda zai ƙaunace mu saboda Allah.
*الله تعالى أعلم* | 156 |
| 20 | 没有文字... | 166 |
