ADDININ NASIHA
Open in Telegram
ADDININ NASSIHA TAKU CE DOMIN TUNATARWA, NASSIHA, SAMUN KARATUTTUKAN MALAMAN SUNNAH IN SHA ALLAH ADMINS KADAI SUKE DA DAMA TURA SAKO CIKIN GROUPE MU DALIBAI NE BA MALAMAI BA MUNA ROQON ALLAH YA SA MANA IKHLASI KUMA YA HADAMU A CIKIN GIDAN AL-JANNAH.
Show moreThe country is not specifiedReligion & Spirituality115 078
773
Subscribers
+124 hours
+227 days
+10330 days
Posts Archive
Repost from Salafiyyah Global Network Nigeria
Makircin Cire Larabci a jikin Kuɗin Najeriya !
Daga Bakin:
Sheikh Albaniy Zaria Rahimahullah
Watch on Youtube👇
https://youtu.be/43Nc5ENbvk0
Download Video/Audio
https://t.me/AnnasihaTvChannel/5170
Twitter👇🏿
https://twitter.com/AnnasihaTv?s=09
Whatsapp 👇🏿
https://wa.me/2348142286718?text=Assalamu%20Alaikum%20Zan%20So%20Na%20rika%20samun%20aiyukan%20AnnasihaTv.%0A%0 A%20Sunana%20____
Ko ka tuntubemu a
+2348063836963
Repost from Salafiyyah Global Network Nigeria
☘ SAHEEHUL BUKHAARIY ☘
📚 Saheehul Bukhaariy 📚
[KITAAB; BAD
UL WAHYI]
📚📖📓 03
Gabatarwar; Ash-Sheikh Abu-Abdurrahman Muhammad Auwal Adam Albaniy Zaria [Rahimahul-laah]
Date; Daren lahadi 28th Rabi'us Sani 1429 A.H Daidai Da 3rd May 2008
Wuri; Markazus Salafiyyah Zaria, Kaduna St, Nigeria.
Daga Cikin Abubuwan Da Malam Ya Tattauna A Ciki Sun Haɗa Da;
1. Muraji'ar Darasin Baya.
2. Siffofin Wanda Ya Dace Ya Zama Shugaban Al'ummah.
3. Jama'ah Babu Tsaro ❗.
4. Halayen Manzon Allah [Saw] Kafin Allah Ya Fara Mishi Wahayi, Kai Da Kake So Ka Fara Da'awah Yaya Halayen Ka Suke ❓❓❓
3. Jayo Hankulan Masu Da'awah❗
4. Ina Musulmi Suke Yanzu ❓
5. Manzon Allah Mutumen Kirki Ne [Saw]
6. A Matsayin Ka Na Mai Da'awah Kana Buqatar Gogaggiyar Mace
7. Auren Annabi [Saw] Da Nana Khadijah [Ra]
8. Auren Manzon Allah [Saw] Da Ummu Salama [Ra]
9. Adduar Yaye Kishi
10. Masu Da'awah Kuyi Takatsantsan Da Irin Matan Da Zaku Aura
11. Mutane Guda Uku [3] Da Allah Madaukakin Sarki Ya Sanya Musu Kyamar Bautar Gunki
12. Don Menene Kana Musulmi Zaka Zauna Baka Iya Harshen Larabci Ba,Rubutun Al-Qurani, Rubutun Larabci ❓❓❓
13. Labarin Professor Morris Bokay
14. Waraqatu Salihin Bawa Ne Yayi Imani, Sahabi Ne
15. Khadijatu Bintu Khuwailid [Ra]
16. Shekarar Da Manzon Allah [Saw] Ya Shiga Cikin Damuwa
17. Ilimi Ana Koya Ne A Bakin Malamai
18. Malamai Basa Rowa Jama'ah❗
19. Yin Tafseerin Al-Qur`ani Ba Bidi'ah Bace ❗❗
20. Manzon Allah [Saw] Yafi Kowa Alheri
21. Ku Daina Tsoron Talauci Jama'ah❗
22. Kwaɗaitarwa Akan Yawaita Sadaqah A Watan Ramadan
23. Ciyarwa A Watan Ramadan
24. Qungiyar Al-Muntada
25. Yawaita Karatu A Watan Ramadan
Subscribe Our YouTube Channel;
https://youtube.com/channel/UC0ACx2Mm-1UOjEgws_v8n3A
Download More From;
https://t.me/SalafiyyahglobalnetworktvchannelRepost from Salafiyyah Global Network Nigeria
YADDA AKE YI DA DUKIYAR KASA
Abunda Ya Kamata Ayi Da Maƙudan Kuɗaɗen Da Ake Samu Daga Mineral Resources
Makarantun Boko A Saudia
Yadda Ake Rayuwa A Saudia
Wadata A Hannun Yan Saudia
Malaman Secondary A Saudia
Malaman Secondary A Nigeria
Hukuma Ya Kamata Ta Nemi Zaman Lafiya Da Jama'ah
Babban Security A Kasa❗
Matasa Basu Yi Yawa Ba❗❗
Daga; Ash-Sheikh Albaniy Zaria Rahimahul-laah
https://youtu.be/VgucJpXE_VsRepost from Salafiyyah Global Network Nigeria
Abubuwan Da Suka Fi Maulidi
Asawaki Yafi Maulidi
Saka Kwalli Ma Yafi Maulidi
Sanya Zobe Yafi Maulidi
Maulidi Ba Addini Bane Kashi Yafi Shi Asali A Addinin Musulunci
Kashi Yafi Maulidi
Sanya Takalmi Yafi Maulidi
Shiga Toilet Ma Yafi Maulidi
Jinin Haihuwa Ma Yafi Maulidi
Yan Bidi'ah Kunji Kunya
Kai Hattama Jinin Hailar Da Mata Ke Zubarwa Yafi Maulidi
Daga; Ash-Sheikh Al-Imam Dr.Idris Abdul'azeez Bauchi [Hafizahul-laah]
https://youtu.be/4IOHzdpVZ-kRepost from Salafiyyah Global Network Nigeria
☘ MUQADDIMAR SHARHUS-SUNNAH ☘
📚 Muqaddimar Sharhus-Sunnah 📚
📚📖📓 L
Gabatarwar; Ash-Sheikh Abu-Abdurrahman Muhammad Auwal Adam Albaniy Zaria [Rahimahul-laah]
Date: Daren Asabar - 20th ga watan Al-muharram, 1435 A.H daidai da 22nd November, 2013
Wuri: Daarul Hadeethis Salafiyyah, Zaria, Kaduna State, Nigeria
Daga cikin muhimman abubuwan da Malam ya tattauna;
1. Muraji'ar Darusan Baya.
2. Me Ya Jawo Wa Musulmai Ci-Baya ❓
3. Manufofin Da'awar Salafiyyah A Taƙaice.
4. Ana Aiki Ne Da Sunnah Don Sunnah Ce Ba Don Mazhabin Wane Bace ❗❗❗
5. Hidindimun Da Sunnah Take Yiwa Al-Qur'ani.
6. Hanyoyin Yiwa Sunnar Manzon Allah [Saw] Kyakkyawar Fahimta.
7. Alaƙar Malam Albaniy Da Littafin Sharhus Sunnah.
8. Tsarin Da Malam Zai Bi Wajen Karantar Da Sharhus Sunnah.
9. Addu'a Ta Musamman Ga Imamul Bagawiy [Rahimahul-laah]
10. Na Dawo Zaria Bazan Sake Zuwa Ko'ina Ba❗
11. Babu Inda Nake Sha'awar Karantarwa Sai A Daarul Hadeethis Salafiyyah
12. Babu Tashar Da Nake Sha'war Asa Karatu Na Sai Tashar Daarul Hadeethis Salafiyyah
13. Bama Neman Taimako A Daarul Hadeethis Salafiyyah
14. Wanene Imamul Bagawiy ? Siffofin Sa, Sunayen Sa, Halayen sa, Tawali'un Sa Dama Sauransu.
15. Me Ake Nufi Da Shaikhul Islam, Imaam Da kuma Muhyis-Sunnah❓
16. Shin Imamul Bagawiy Ɗan Mazhaban Shafi'iya Ne ?
17. Warware Shubuha Akan Su Waye Malaman Albaniy Zaria❗️
18. Yadda Malaman Farko Suke Fassara Ayoyin Siffofin Allah
19. Yadda Mazhaba Ta koma Siyasa A Tarihi❗️❗️❗️
20. Mas'alar SAKI UKU (3) A KALMA ƊAYA (1)
21. Ƴan Salafiyyah Ne Kaɗai Zazu Iya Maganin Rashin Kunyar Ƴan Shi'a❗️
22. Me Ya Kawo Shi'a A Najeriya❓
23. Tarbiyyah Ga Ɗaliban Ilimi.
24. Maganganun Malamai akan Imamul Bagawiy.
25. Muhimmancin Yawon Neman Ilimi.
26. Muhimmancin Adana Littafai.
Subscribe Our YouTube Channel;
https://youtube.com/channel/UC0ACx2Mm-1UOjEgws_v8n3A
Download More From;
https://t.me/Salafiyyahglobalnetworktvchannel
DOMIN NEMAN BIYAN BUƘATARKA WAJEN ALLAH {S.W.T}...
Dukkan mu muna da buƙata a gurin ALLAH {S.W.T}.
wani yana neman lafiya, wani dukiya, wani aure, wani zaman lafiya da matarsa ko mijinta, wani aljani ke damunsa, wani ilimi yakeso, wani kuma yana yawan saɓon ALLAH amma ya rasa yaya zaiyi ya daina, dadai sauransu.
Duk wanda yabi wannan hanyar insha ALLAH zai sami abinda yake nema wajen ALLAH {S.W.T}.
Ka ware lokaci wanda kake baka komai, guri da babu wata hayaniya ko kana tunanin kana gama abinda kake zaka tafi izuwa wani abu, anaso ka zama ka sami lokacin da baka komai, domin hankali da tunaninki ya tafi gaba ɗaya izuwa ga ALLAH TA'ALAH.
Idan kana da ikon yin sallah, sai kayi alwala mai kyau, ka kyautata.
Sannan kayi sallah raka'a biyu mai kyau cike da nutsuwa kayi ƙokari wajen cire tunane-tunanen duniya acikinta.
Sannan ka faɗawa ALLAH dukkan buƙatunka acikin sujjudarka komai yawansu, sannan kuma bayan kayi tahiya sai kuma ka yiwa Annabi {s.a.w} salati abayan sannan ka roƙi abubuwa huɗu da ake roƙo bayan tahiya, sai kuma ka faɗi dukkan buƙatunka kafin kayi sallama.
Sannan kuma bayan kayi sallama kayi azhkar na bayan sallah, sai kuma ka karanta abinda ya sawwaƙa daga Alƙur'ani, musamman irinsu suratul fatiha, Qulya da ƙulwallahu.
Sannan kayi godiya ga ALLAH kuma ka yiwa ALLAH {S.W.T} Kirari misali kace:
La'ilah illallah wahadahu lasharikala, lahulmulku-walahulhamdh wahu'ala kulli shai'in ƙadir, walahaula walaƙuwata illah billah,
Subhanakallahumma wabihamdikh Ashhadu Anlah-ilaha illah anta astagfiruka wa'atubi ilaikah.
Ya HAYYU ya QAYYUM ya Zuljalalu wal-ikhram.
Kadai yabi ALLAH ka tsarkakeshi.
Sannan ka karanra:
Hasbiyallahu wani'imal wakil goma ko sama da haka,
Sannan kayiwa Annabi salati {s.a.w} gwargwadon iko.
Sannan ka faɗawa ALLAH dukkan damuwarka, insha ALLAH zaka sami biyan buƙatarka, kuma ka rinƙa bin wannan sigar lokaci bayan lokaci.
Insha ALLAH duk abinda kake nema ALLAH zai baka, amma fa mutum ya nisanci cin haram, domin maciyin haram ba'a fiya amsa masa addu'arsa ba.
ALLAH ka amsa mana addu'o'in mu, ka biya mana buƙatunmu komai yawansu.
ALLAH ka azurtamu da arzukinka mara yankewa ka kuma nesantamu da talauci.
ALLAH ka yafe mana zunubanmu baki ɗayanmu Ameen.
