ADDININ NASIHA
ADDININ NASSIHA TAKU CE DOMIN TUNATARWA, NASSIHA, SAMUN KARATUTTUKAN MALAMAN SUNNAH IN SHA ALLAH ADMINS KADAI SUKE DA DAMA TURA SAKO CIKIN GROUPE MU DALIBAI NE BA MALAMAI BA MUNA ROQON ALLAH YA SA MANA IKHLASI KUMA YA HADAMU A CIKIN GIDAN AL-JANNAH.
Show more773
Subscribers
No data24 hours
No data7 days
-330 days
- Subscribers
- Post coverage
- ER - engagement ratio
Data loading in progress...
Subscriber growth rate
Data loading in progress...
Repost fromΒ ADDININ NASIHA
Photo unavailableShow in Telegram
TUNATARWA TUNATARWA
AZUMIN FARAREN KWANAKI
NA WATAN SAFAR 1445 A.H
Manzon Allah (SAW) ya ce: " Azumin kwana uku akowane wata har zuwa Ramadhan yana dai dai da Azumin shekara guda"-(Muslim 1162).
Hanya ce ta samin kusanci ga Allah da SOYAYYARSA.
AZUMIN zai kasance daga gobe TALATA 13 ga SAFAR har zuwa ranar ALHAMIS 15 ga wata.
N.B:
RANEKUN ZAI KASANCE :
TALATA
LARABA
ALHAMIS
Allah Ta'ala ya bamu iko
https://t.me/Addininassiha
Repost fromΒ ADDININ NASIHA
Photo unavailableShow in Telegram
TUNATARWA TUNATARWA
AZUMIN FARAREN KWANAKI
NA WATAN AL MUHARRAM 1445 A.H
Manzon Allah (SAW) ya ce: " Azumin kwana uku akowane wata har zuwa Ramadhan yana dai dai da Azumin shekara guda"-(Muslim 1162).
Hanya ce ta samin kusanci ga Allah da SOYAYYARSA.
AZUMIN zai kasance daga gobe LITININ 13 ga AL MUHARRAM har zuwa ranar LARABA 15 ga wata.
N.B:
RANEKUN ZAI KASANCE :
LITININ
TALATA
LARABA
Allah Ta'ala ya bamu iko
https://t.me/Addininassiha
AZUMIN ππ¦ππ¨π₯ππ !
πππππππ₯π¦π.
Abu Hurairata Allah ya Ζara masa yarda ya ruwaito cewa lallai Manzon Allah ο·Ί Yace: mafificin azumi bayan na ramadana shine (azumin) watan Allah Al-muharram.
Sahih Muslim (1163)
-
πππ₯ππππ’π‘ π¦π.
An sami ruwaya daga Ibn Abbas Allah ya Ζara masa yarda yace: ban taΙa ganin Manzon Allah ο·Ί, yana kirdadon azumin wani yinin da ya fifita shi akan waninsa ba, face na wannan yinin, ranar Ashura...
Sahih Al-Bukhari (2006)
πͺπππππ π‘π π¦ππ?
Nana Aisha Allah ya Ζara mata yarda tace: Ζuraishawa sun kasance suna azumtar ranar Ashura a lokacin jahiliyya, shima Manzon Allah ο·Ί yana azumtar ta, a lokacin da yazo Madinah sai ya azumce ta, kuma yayi umurni da yin azumin, a lokacin da aka wajabta azumin Ramadana, sai yabar (azumin) Ashura wanda yaga dama yayi azumin (Ashura) wanda kuma yaga dama kada yayi.
Sahih Al-Bukhari (2002)
Repost fromΒ ADDININ NASIHA
Photo unavailableShow in Telegram
Daga Malamin mu Sheikh Abdurrazzaq Yahya Haifan Hafizahullah
Repost fromΒ ADDININ NASIHA
00:30
Video unavailableShow in Telegram
FALALAR SALATIN ANNABI MUHAMMAD SALLALAHU ALAYHI WASSALLAM
DAGA BAKIN MALAMIN MU
SHEIKH AHMAD B.U.K RAHIMAHULLAH
https://t.me/Addininassiha
1.11 MB
Repost fromΒ ADDININ NASIHA
Photo unavailableShow in Telegram
TUNATARWA TUNATARWA
AZUMIN FARAREN KWANAKI
NA WATAN ZULQA'ADA 1444 A.H
Manzon Allah (SAW) ya ce: " Azumin kwana uku akowane wata har zuwa Ramadhan yana dai dai da Azumin shekara guda"-(Muslim 1162).
Hanya ce ta samin kusanci ga Allah da SOYAYYARSA.
AZUMIN zai kasance daga gobe JUMA'A 13 ga ZULQA'ADA har zuwa ranar LAHADI 15 ga wata.
N.B:
RANEKUN ZAI KASANCE :
JAMA'A
ASABAR
LAHADI
Allah Ta'ala ya bamu iko
https://t.me/Addininassiha
Repost fromΒ ADDININ NASIHA
00:58
Video unavailableShow in Telegram
ALBARKA DA FALALA DAKE CIKIN SALATIN MANZAN ALLAH
TELEGRAM
https://t.me/Addininassiha
1.47 MB
Repost fromΒ ADDININ NASIHA
00:30
Video unavailableShow in Telegram
FALALAR SALATIN ANNABI MUHAMMAD SALLALAHU ALAYHI WASSALLAM
DAGA BAKIN MALAMIN MU
SHEIKH AHMAD B.U.K RAHIMAHULLAH
https://t.me/Addininassiha
1.11 MB
Choose a Different Plan
Your current plan allows analytics for only 5 channels. To get more, please choose a different plan.