ADDININ NASIHA
Open in Telegram
ADDININ NASSIHA TAKU CE DOMIN TUNATARWA, NASSIHA, SAMUN KARATUTTUKAN MALAMAN SUNNAH IN SHA ALLAH ADMINS KADAI SUKE DA DAMA TURA SAKO CIKIN GROUPE MU DALIBAI NE BA MALAMAI BA MUNA ROQON ALLAH YA SA MANA IKHLASI KUMA YA HADAMU A CIKIN GIDAN AL-JANNAH.
Show moreThe country is not specifiedReligion & Spirituality115 078
773
Subscribers
+124 hours
+227 days
+10330 days
Posts Archive
Repost from Salafiyyah Global Network Nigeria
JAYO HANKULAN MALAMAI AKAN SAƁANIN FATAWA
Daga: Ash-Sheikh Ja`afar Mahmoud Adam Rahimahul-laah
https://youtu.be/Lcv_aSCKj28
Repost from Salafiyyah Global Network Nigeria
☘ MATASA ☘
📚 Muhadara/Lecture 📚
Mai Taken; Matasa
📚📖📓
Gabatarwar; Ash-Sheikh Albaniy Zaria Rahimahul-laah
follow us on;
Telegram;
https://t.me/Salafiyyahglobalnetworktvchannel
facebook;
https://www.facebook.com/SGNnigeria/
Subscribe Our YouTube Channel;
https://youtube.com/channel/UC0ACx2Mm-1UOjEgws_v8n3A
Twitter; https://twitter.com/SGNnigeria?t=vytGM6iYd3YDrUF8DXIYWw&s=09
WhatsApp Group;
https://chat.whatsapp.com/EzDg9IAKCNwEjCJakQVwnj
Telegram Group;
https://t.me/sgnnigeria
Download More From;
https://t.me/Salafiyyahglobalnetworktvchannel
for More Info contact us on;
WhatsApp;
https://bit.ly/3pl20Vj
Email; sgnnigeria@gmail.comYADDA AKE WANKAN JANABA DA SIGOGINSA
Da farko dai wankan janaba, ko haila, Haihuwa, juma'a, sallar idi, dukkansu sigarsu iri ɗaya ce, kawai dai suna banbanta ne a niyya.
Ita kuma niyyar wanka ana ƙudurta-tane acikin zuciya, kuma niyya tana ƙudurtuwa ne daga daidai lokacin da mutum ya miƙe izuwa ga wankan.
Ma'ana: Daga lokacin da mutum ya tashi ga yin wanka to tun daga nan niyyar wanka ta ƙudurtu acikin zuciyarsa.
1• Yadda akeyin wankan kuwa shine: Idan mutum ya tanadi ruwansa mai tsarki, a cikin bokiti ne ko baho ko kuma a buta,
Idan a bokiti ne ko baho, to abinda zai fara shine zai karkato abin ruwa ya zubo ruwa a hannunsa ya wankeshi sau uku, ko kuma ya ɗebo da wani kofi ya wanke tafukan hannunsa gabansu da bayansu sau uku.
Sannan saiya tsoma hannunsa acikin ruwan ya ɗebo ruwa ya wanke ƙazantar dake gabansa, maniyyi ne ko jinin haila ko jinin haihuwa ko waninsa, ya wanke shi da kyau ta yadda bazai ƙara kai hannunsa ga gurin ba.
Sannan sai ya wanke hannunsa daya wanke wannan ƙazanta sosai.
Sannan kuma sai yayi alwala irin alwalar sallah, idan yazo wajen wanke ƙafa idan yaso saiya bari sai bayan ya gama wanke dukkan jikinsa sannan sai ya wanke ƙafarsa, idan kuma yaso sai ya wanke ƙafarsa gaba ɗayanta nan take, alwala ta kammala.
Sannan sai ya ɗebo ruwa kaɗan a hannunsa ya zuba akansa ya murza gashin kansa sau uku.
Sannan sai mutum ya zuba ruwa ya fara wanke gaɓoɓinsa na dama sannan kuma na hagu, ma'ana zaka rinƙa bin gaɓɓankana dama kana wankesu daki-daki, idan ka wanke dama saika wanke hagu, harka wanke ko wanne lungu da saƙo na jikinka.
Kuma anaso mai wanka ya wanke duk wani lungu najikinsa kamarsu lugun bayan kun-nuwansa da lungun gwiwowinsa da tsakanin mazaunansa da hammatarsa da sauransu.
To idan yayi haka shikekan wanka ya kammala tsaf, kuma idan yana so yayi sallah zai iyayin sallah da wannan wanka.
2• Idan mai wanka ya tanadi ruwan wankansa mai tsarki, to saiya zubo ruwan a hannunsa ya wanke tafukan hannunsa da bayansu sau uku su fita sosai.
Sannan saiya ɗebo ruwa ya wanke ƙazantar gabansa sosai da sosai, ta yadda basai ya ƙara kai hannunsa gurinba idan har yana son yayi sallah da wannan wanka.
Sannan sai ya ɗebo ruwa kaɗan a hannunsa ya zuba akansa ya murza sau uku,
Sannan sai ya ɗebo ruwa ya zuba a jikinsa gaba ɗaya ya cuccuɗa ko ina da ko ina, basai yabi gaɓoɓin saba, kawai zai zuba ruwane ya wanke dukkan jikinsa lungu da saƙo na jikinsa.
Ya kuma tabbatar da ya wanke duk wani lungu na jikinsa har tsakanin mazaunansa.
To idan yayi haka to wanka ya kammala, kuma zai iya sallah da wannan wankan idan har bai sake taɓa al'aurarsa ba acikin wankan, idan kuma ya taɓa to ba zaiyi sallah da wannan wankan ba, amma dai wankansa yayi.
3• Haka kuma idan mai wanka yaso, idan ya tanadi ruwansa mai tsarki, to zai iya fara wanke jikinsa da soso da sabulu sosai, sannan a daidai lokacin da zai ɗauraye jikinsa da ruwa sai ya ƙudurta niyyar wankan janaba ko waninsa sai ya zuba ruwa ajikinsa ya wanke dukkan jikinsa kuma wankansa yayi.
4• Haka kuma idan mai wanka yaje bakin swimming pool ko kogi ko gurin wani ruwa mai tsarki zai iya yin tsalle ya faɗa da niyyar wankan janaba ko waninsa ya wanke dukkan jikinsa tsaf, shima wankansa yayi, idan yana so yayi sallah dashi, sai ya ɗebi ruwa bayan ya fito ya kurkure bakinsa ya kuma shaƙa ya fyace sau uku sai yayi sallarsa.
5• Haka kuma idan a ruwan sama ne ko fanfo mai zubo da ruwa daga sama, mutum zai iya shiga cikin ruwan dake zubowa daga sama da niyyar wankan janaba ko waninsa yayi wankansa kuma wankansa yayi.
ALLAH shine magi sani.
ALLAH kaa gafarta mana zunubanmu baki ɗayanmu Ameen.
Duk mai neman ƙarin bayani ya tuntuɓemu ta private.
Repost from Salafiyyah Global Network Nigeria
KISAN MALAMAI BA DALILI BANE DA ZAI SA AYI SHURU ❗❗❗
Yadda Baniy Israa
el Ke Kisan Annabawa
Daga Cikin Dalilan Da Suka Kawo Na Kisan Malam Ja'afar
Halattar Da Jinin Malam Ja'afar Da Kanawa Su Kayi
Barnar Data Yadu A Cikin Baniy Israaela
Kasashen Da Suka Rinka Kisan Malamai
Adduah Ta Musamman Ga Sarkin Musulmi Alu Dan Sidi
Daga Cikin Dalilan Masu Kisan Malamai
Gazawar Malaman Nigeria Akan Kisan Malam Jaafar
Yunkurin Kisan Jamaaluddeen Alqasimiy
Darajar Malamai
Shurun Malamai ❗
Daga; Ash-Sheikh Albaniy Zaria Rahimahul-laah
https://youtu.be/2I6NPHEIXlARepost from Salafiyyah Global Network Nigeria
☘SHARHUS-SUNNAH ☘
📚 Karatun Littafin Sharhus-Sunnah 📚
📚📖📓 02
Gabatarwar; Ash-Sheikh Abu-Abdurrahman Muhammad Auwal Adam Albaniy Zaria [Rahimahul-laah]
Date: Daren Litinin - 22th ga watan Al-muharram, 1435 A.H daidai da 24rd November, 2013
Wuri: Daarul Hadeethis Salafiyyah, Zaria, Kaduna State, Nigeria
Daga Cikin Muhimman Abubuwan Da Malam Ya Tattauna;
1. Bayanai Kan Yadda Imamul Bagawiy Ya Rubuta Littafin Sa.
2. Bayyana Gaskiyar Da’awar Salafiyyah.
3. Jawabai Kan Ƙoƙarin Yaɗa Sunnah Da Marigayi Ash-Sheikh Ja'afar Mahmoud Adam Yayi A Lokacin Rayuwar Sa.
4. Kiyayyar Da Ahlussunnah Ke Nunawa Albaniy, Ja'afar Da Ibn Uthman A Najeriya.
5. Asarar Da Aka Yiwa Ahlussunnah; Na Dasa Musu Ƙiyayyar Su Albaniy Da Aka Yi A Nigeria.
6. Tarihin Daurah A Najeriya.
7. Ladabin Magana A Gaban Malamai.
8. Fatawa Da Yadda Ake Yin Ta.
9. Siffar Ƴan Salafiyyah Ta Yabo Da Kuma Rashin Nuna Hassada.
10. Bayanai Kan Alheran Su Alhaji Maje, Alhaji Danja Da Sauransu.
11. Tarihin rasuwar Manzo Allah [Sallallahu Alaihi Wasallam] , Abubakar, A’isha Da Kuma Khadija, Allah Ya yarda Da Su Baki Ɗaya.
12. Muhimmancin Masallacin Haruna Ɗanja A Zariya Ga Ahlussunnah.
13. Takardar Da Ash-Sheikh Abubakar Mahmud Gumi Ya Ba Albaniy Zaria.
14. Tarihin Yadda Aka Fara Kiran Malam Da Albaniy Zaria.
15. Tsokaci Kan Yadda Ake Bincike Na Ilimi.
16. Yadda Ake Mu’amalantar Mutanen Kirki In Sunyi Ba Daidai Ba.
Subscribe Our YouTube Channel;
https://youtube.com/channel/UC0ACx2Mm-1UOjEgws_v8n3A
Download More From;
https://t.me/Salafiyyahglobalnetworktvchannel
