cookie

We use cookies to improve your browsing experience. By clicking «Accept all», you agree to the use of cookies.

avatar

Sheikh Jawad Adamu Tsoho Jos

SHI'A IMAMIYYA ISNA ASHARIYYA

Show more
Nigeria4 439The language is not specifiedReligion & Spirituality75 659
Advertising posts
895
Subscribers
+124 hours
+377 days
+8330 days

Data loading in progress...

Subscriber growth rate

Data loading in progress...

Photo unavailableShow in Telegram
Duk Wani Mayaƙi In Zai Fado Ƙasa Zai Sa Hannunsa ne Ya Tare . Amma Banda Abul-Fadlil Abbas An Sare Hannuwansa Bai Da Zaɓin Da Ya Wuce Ya Faɗo Akan Fuskarsa 😭 Babu Ido Babu Hannuwa Ga Jiki Duk Sara Da Suka Da Mashi Da Harbi Da Kibiya.. Wa Waila Alal Abbas😭😭 --Jawad Adamu Tsoho #Ashura2024 #Ashura1446 #LabbaikaYaHussain #وفاء_للحسين #محرم1446 #عاشوراء https://t.me/JawadAdamuTsoho
Show all...
Sheikh Jawad Adamu Tsoho Jos

SHI'A IMAMIYYA ISNA ASHARIYYA

Photo unavailableShow in Telegram
Mashi Mai Harshe Uku Akai Amfani Dashi Wajen Fasa Zuciyar Sayyidus shuhada😭😭😭 Wannan Mashin Zareshi Yafi Shigarsa Bala'i😭Amma Haka Suka Dinga Caka Masa Shi Bayan Ruwan Kibau Da Sara A Ko ina A Jikinsa.😭 Dawakai Goma Aka Sa Suka Dinga Taka Gawarsa😭Duk Doki Daya In Ya Taka Shi Sai Kashin Kirjinsa Ya Haɗe Da Bayansa😭 Lokacin Da Suke Sace Kayan Jikinsa A Matsayin Ganima Wani Da yazo Zare Zoben Hannunsa Yaga Yaƙi Zaruwa Wuqa Yasa Ya Yanke Dan Yatsan Dan ya Ciri Zoɓen Daga Hannunsa😭 Ko Rago In Za'a Yanka Shi Ba'a Yanka Shi Ta Ƙeya😭 To Shi Damai Zaiji Da Ƙishirwar Da Yake Ji Ko Da Yanka Shi Taƙeya Ko Da Wulaqanta Iyalan Gidansa Cikin Sahara . Imam Hassan Yayi Gaskiya Sanda Zai Shahada Yana Aman Hantarsa Amma Fadawa Imam Hussain Yake ka Dena Min Kuka kai Ka cancanci A Maka Kuka Bani Ba Domin Babu Rana Kamar Ya Taka😭 Aminci Ya Tabbata A Gareka Sanda Suke Zare Kayan Jikinka Bayan Sun Kasheka. --Jawad Adamu Tsoho #Ashura2024 #Ashura1446 #LabbaikaYaHussain #وفاء_للحسين #محرم1446 #عاشوراء https://t.me/JawadAdamuTsoho
Show all...
Sheikh Jawad Adamu Tsoho Jos

SHI'A IMAMIYYA ISNA ASHARIYYA

Photo unavailableShow in Telegram
حُبُّ الإمام الحُسين عليهِ السَّلام، أثمنُ مَا وَرِثناهُ عن آبَائنا وَأثمنُ مَا نورِثه لأبنائنا • #وفاء_للحسين #لحسين_نهج https://t.me/JawadAdamuTsoho
Show all...
Photo unavailableShow in Telegram
2
*RANAR TUNAWA DA JARIRI ABDULLAHIR-RADI (AS).* An haifi Sayyid Aliyyul Asgar Babul Hawa'iji ne a Shekara ta 60 bayan hijirah, Shine wanda aka fi sani da Abdullah ar-Radi Dan Imam Husain (as), duba da cewa ya yi Shahada ne a ranar 10 ga Al-Muharram (Ranar Ashura) yana da Watanni shda a Duniya. Littafin Ma'alis-Shibdaini Juzu'i na 1 Shafi na 259. Sanan Kuma akwai Ruwayoyin da suka tafi kan cewa an haife shi ne a Ranar 8, ko 9 ga watan Rajab mai Alfarmah. Mahaifin Abduahir-Radi'u Shi ne Imamu Husain (As) Dan Nana Fadima (SA) Yar Manzon Allah (S). Mahaifiyar sa kuwa ita ce As-Sayyidah Ar-Rubab Yar Imru'ul Qaisi Al-Kalbiyyah alaihas-Salam. Abdullahi Radi ya yi Shahada ne a Hannun Babansa Imamu Husain (as) a Ranar Ashura bayan Galabaita da yayi da kishin ruwa Yayi Shahada ne ta dalilin harbi da Kibiya da Harmala bn Kahil al-Asadiy (L.A) ya yi masa a wuya!, Kibiyar ta yi masa yankan Rago!! Kafin Shahadar Jaririn,Mahaifiyarsa ce ta nemi Imam Hussain (As) da ya gwada nemawa jaririn ruwa a wajan Rundunar Yazidu dan Mu'awiyah (L). Saboda haka ne imam ya roke su domin su ba da ruwa a bawa jaririn nasa saboda yanke musu uzuri, bayan ya fuskanci rundunar makiya Allah sai Imam Hussain (As) ya ɗaga jaririn sama yana mai ɗaga murya da karfi yana cewa: Idan har mu munyi muku laifi ne kuke Azabtar damu da yunwa da kishin ruwa , To shi kuma wannan Jaririn da baisan komai ba laifin me ya aikata muku da bazaku bashi ruwa ba? A dai-dai wannan gaɓar ne kwamandan rundunar ya umarci tsinanne Harmala da ya kashe Jaririn ( hakan kuwa akayi) wannan tsinannan bawan ya zaro kibiya ya saita kirjin wannan Jaririn Mai Daraja dake hannun Shugaban Samarin Aljanna Ya harbe shi. A nan ne Aba Abdullahi Al-Hussain (As) ya tare jinin a hannunsa mai albarka ya watsa sama . Daga bisani ya mayar wa da mahaifiyar yaron yana mai ce mata ga irin ruwan da suka shayar da Jaririnki. A lura: Waɗannan Tsinannun rundunar Yazidun sun yi nufin karar da Zuri'ar Fiyayyan Halitta Annabi Muhammad (S) ne a doran kasa ta yanda za a wayi gari ace ai babu wani koda mutun daya da ya fito daga wannan zuri'a mai daraja Innalillahi wa inna ilaihi raji'uun! Amincin Allah ya kara tabbata a gare Ka Ayyuhal Mazbuhu ibnul Mazbuh Tare da Dukkan Sahabban Mahaifinsa Tsarkaka. --Jawad Adamu Tsoho https://t.me/JawadAdamuTsoho
Show all...
Sheikh Jawad Adamu Tsoho Jos

SHI'A IMAMIYYA ISNA ASHARIYYA

Photo unavailableShow in Telegram
Yau 6/Ga Watan Al-muharram , Ranar Sahabbai Da Mataimakan Imam Hussain Ce . Hakika Banga Wasu Sahabbai Mafi Cika Alkawari Da Alkhairi Fiye Da Sahabbaina Ba Banga Kuma Wasu Iyalan Gida Masu Da'a Da Sada Zumunci Kamar Iyalan Gidana Ba , Allah Ka Saka Musu Da Alkhairi . شهرٌ به نزل الحسين بكربلا في خير صَحبٍ كالبدور اللمّع ~Imam Hussain A.S. --Jawad Adamu Tsoho #Ashura2024 #Ashura1446 #LabbaikaYaHussain #HayyaAlalAzaa #وفاء_للحسين #محرم1446 #عاشوراء https://t.me/JawadAdamuTsoho
Show all...
Sheikh Jawad Adamu Tsoho Jos

SHI'A IMAMIYYA ISNA ASHARIYYA

Photo unavailableShow in Telegram
Choose a Different Plan

Your current plan allows analytics for only 5 channels. To get more, please choose a different plan.