Dala FM Kano
Open in Telegram
A station with vision to entertain.
Show moreThe country is not specifiedThe category is not specified
1 623
Subscribers
+424 hours
+97 days
+5430 days
Posts Archive
1 623
Shirin Hangen Dala na ranar Litinin tare da Muzammil Ibrahim Yakasai.
https://youtu.be/4EdAetYE5y0
1 623
Shirin Baba Suda na ranar Litinin tare da Ibrahim Abdullahi Soron Ɗinki.
https://youtu.be/R5N7SiaTVIU
1 623
Shirin Hangen Dala na ranar Laraba tare da Muzammil Ibrahim Yakasai.
https://youtu.be/wdmLPzOZn2w
1 623
Shirin Baba Suda na ranar Juma'a tare da Ibrahim Abdullahi Soron Dinki.
https://youtu.be/QaA46t6dF8A
1 623
Shirin Hangen Dala na ranar Talata tare da Muzammil Ibrahim Yakasai.
https://youtu.be/8lNB9P8CK5A
1 623
Shirin Baba Suda na ranar Juma'a tare da Ibrahim Abdullahi Soron Dinki.
https://youtu.be/nb2BUUJeNz4
1 623
Shirin Hangen Dala na ranar Talata tare da Muzammil Ibrahim Yakasai.
https://youtu.be/O3-17UbYkak
1 623
Isma'ila Murtala Zawa'i na jam'iyyar NNPP ya ce ƙarshen siyasar Gwmanan Kano mai barin gado Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya zo.
Zawa'i ya ce, Gwamnan zai soma irga zallar faɗuwa tun daga ranar 29 ga watan Mayu da za a rantsar da sabon Gwamna.
Ga bayaninsa a nan.
https://youtu.be/-6WzCgdTSFo
1 623
A wannan makon shirin Yankan Ƙauna na tashar Dala FM Kano ya karɓi baƙuncin Muhammad Auwal Inuwa da aka fi sani da Abba Gandun Albasa wanda ya bayyana ƙalubalen da ya fuskanta a soyayya.
Abba ya ce, rashin kuɗi ne ya sanya iyayenta suka dage sai da suka raba su.
Ya ce babu irin cin zarafi da ƙiyayya da ba su nuna masa ba don ganin ya rabu da yarinyar.
Duk da sun rabu Abba ya ce lamarin yana ci gaba da yi masa kaikawo a zuciya, tare da sanya shi a cikin damuwa.
Ya ce kuma ko yanzu baya ganin laifin budurwar ta sa don yana tsammanin ba ta da yadda za ta yi ne.
Shin kun taba fuskantar Yankan Kauna? ku shigo cikin wannan shiri don bada labarinku ta hanyar tuntubarmu a wannan lambar waya 09035830253.
https://youtu.be/paoHh2kR9Ww
1 623
A wannan makon shirin Fitattun Mawaka na Dala FM Kano ya zanta da matashiyar nan mai wakokin yabo na makarantun Islamiyya Sayyada Hajara Sidi Bala.
Sayyada Hajara ta yi bayani filla-filla kan yadda ta soma waka kamar yadda zaku gani.
https://youtu.be/biX4OGOqTJ4
