uk
Feedback
TASKAR NOVELS

TASKAR NOVELS

Відкрити в Telegram

Download all kind of hausa novels,musics videos and movies

Показати більше
3 386
Підписники
Немає даних24 години
-67 днів
+2030 днів
Архів дописів
Haƙiƙa daga cikin dalilan da ke sa project yayi daraja kuma a more shi yanda ya kamata shine ya zamanto yazo da solution da mutane suke bukata. Hakan zai sa hankalin mutane ya koma kansa su dinga amfani dashi. Idan mutane suna amfani dashi, hakan zai sanya project su fito da wani tsari da zai sa dole masu amfani da wannan platform su nemi coin nasu domin biyan wasu services da ake bayarwa a wannan platform din kamar subscription, gas fee etc. Cryptorank suna cikin platforms da suke tattaro duk wasu bayanai da kake bukata domin yin fundamental analysis a kan crypto projects. Kafin zuwansu, sai ka haɗa websites da applications sama da 10 kafin ka samu cikakkun bayanan da kake bukata a fundamentals, kamar bayani akan investors, team, usecase, utility, token unlock, events etc. Wanda mafi yawan wannan Apps din idan kanason samun cikakken bayanai akansu sai kayi subscription, ma'ana sai ka biya kuɗi. To ya kuke gani nan gaba idan cryptorank suka shigo da tsari na subscription a platform dinsu kuma sukace da token nasu za'a dinga biya. Tabbas wannan ba ƙaramin daraja zai sanya coin nasu yayi ba. Saboda haka kar ka sake ayi mining na cryptorank babu kai. Ana claiming na points nasu duk awa 6, sai kuma daily claiming da tasks da zakayi domin samun ƙarin points. Har yanzu mutane basu yi yawa akansa ba, don haka ku hanzarta ku zama na farkon farawa. Allah ya bamu sa'a Link https://t.me/cryptorank_app_bot/points?startapp=ref_893829707_

BOYAYYAR KAUNA Hausa Novel Document By Autar Manya https://taskarnovels.com.ng/novel/boyayyar-kauna

IN DA RAI DA RABO Hausa Novel Document By Sameena Aliyu https://taskarnovels.com.ng/novel/in-da-rai-da-rabo

MATAR DATTIJO Hausa Novel Document By Jeeddah Tijjani https://taskarnovels.com.ng/novel/matar-dattijo

MUTUWARE GIDAN GAWA Hausa Novel Document By Mrs Sadauki https://taskarnovels.com.ng/novel/mutuware-gidan-gawa

KANWAR MATATA Hausa Novel Document By Fateema S Omar https://taskarnovels.com.ng/novel/kanwar-matata-9

Za'ayi listing nashi a gobe 6 ga watan Satumba, mafi ƙarancin abinda zaka iya turawa zuwa kasuwar Gate io shine 333,334 dubu ɗari uku da talatin da uku, da guda ɗari uku da talatin da huɗu. Idan yayi ƙasa da haka kuma sai dai ka tura shi zuwa wallet na tonkeeper da kayi connect dashi sannan daga nan ka tura zuwa Exchanger na Gate io. A halin yanzu zaka iya shiga kaci tasks kafin gobe 12 na rana https://t.me/BYIN_official_bot/BYIN?startapp=dCV0AvIL 🚀🚀🚀$BYIN will be listed on Gate at 12 pm UTC Sept 6th! 💰 Come and join us, Grab your last chance to earn $BYIN before TGE! You're not late. Don't miss out. 💎 BYIN, the ultimate one-click meme launchpad and your gateway to effortlessly creating and trading memecoins on TON, with the largest user base.

Ba Taheer ba hatta Granny saida cikinta ya kada wasu hawaye masu zafi suka zubo masa yace “Dr kada kuyi sakaci don Allah Tanada muhimmanci a rayuwata" dafashi yayi yace “insha Allahu komai zaizo da sauqi" Matsawa yayi ya leqa fuskar yar tasa kyakkyawa da ita ya sauke ajiyar zuciya tare da miqa Anan zan dakata duk mai son cigaban labarin kuma cikakken labarin Sai ya latsa shudin rubutun Dake nan kasa ko kuma hoton da ke kasa zai kaishi shafinmu inda zai downloading littafin zuwa kan wayarshi https://taskarnovels.com.ng/novel/dubai-part-2 Note: ku tabbataa kuna da asalin data ba wai na facebook ba in ba haka ba zaiyi ba, duk wanda ya gagara karantawa ko downloading yai min magana a a comment section. Yadda ake downloading na littafin: idan kuka shiga link dana ajjiye dinnan zai kaiku zuwa ga shafinmu na inda zaku ga hoton littafin da wasu details da suka shafi littafin, to sai kuyi kasa sosai. Zaku tarar sa wani shudin maballi wato BUTTON an rubuta DOWNLOAD a jikinsa sai ku tabashi. Da zarar kun tabashi littafin zai downloading ziwa kan wayarku. NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAMU.

zanyi da kaina ni jarababbe ne akanki bazan iya hqra dake ba a halin inasonki kuma ina ganinki...." Wawuro bakinta yayi ya hade da nasa jikinsa yana mazari ya hade dukkannin qarfinsa da Allah ya hore masa ya danne ta ya rinqa kissing dinta ta ko ina itakam yau batajin sha'awarsa wani haushinsa ma takeji idan ta tuna wai iyayensa aure zasuyi masa bayan ya gama lalata Mata rayuwa sai taji wani irin malolon baqin ciki ya tokareta a qirjinta hakanan bataso tanaqi tana tureshi ya budeta ya fara lasar gindinta jikinsa yana wata jijjiga. Murza nononta yakeyi yana lashe ruwan gabanta yana budata yana lasheta ta shammaceshi ta miqe yayi wata uwar direwa ya cafketa ya cillata saman gadon ya janyo qafafunta ya buda yaci gaba da sarrafata. Dukansa takeyi ta ko ina hardai yayi nasarar budata ya fara danna joystick dinsa a gabanta yana nishi yana kiran sunanta, saida ya gama daidaita zaman dick dinsa sannan ya kwanto ya sake cafkar nononta ya fara cinta da wani salo da bata tabajin irinsa ba dadinsa yana ratsata amma taqi nuna masa. A rayuwarsa ya tsani wannan abinda takeyi masa yayita zura mata wutsiya amma taqi nuba masa jin dadinta hakanne yasashi farayi mata cin da yasan dole saita magantu, aikuwa kafin kace meye wannan ta fara ihun dadi tana kuka tanayi masa magiya shikuma yana ihun dadi zai sheqeshi ya bata lkc yana cinta kamar bazai daina ba sannan yayi release ya fadi gefe yana mayar da numfashi yana lasar lebe. Janyewa tayi daga jikinsa a hankali ta miqe tana dafe cikinta saboda wani masifaffen ciwo da yakeyi Mata ta nufi bathroom ta tsugunna ta dafe bathtub tana jijjiga kanta tana hawaye tare da wani kuka me ciwo tanajin bayanta kamar zai rabe biyu. Azabar ciwon qara gaba takeyi batasan sanda ta saki wata kidimammiyar qara ba data sanya Taheer dirowa daga gadon da gudu ya shiga bathroom din yagatan kwance riqe da ciki tanata juyi a qasa....... _FOR HAPPY SALLAH_ *UMMUH HAIRAN* [8/9, 4:06 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH* *_DUBAI PART 2_* *FAUZIYYA TASI'U UMAR* *UMMUH HAIRAN* _Please ki biya kafin ki karanta nidai bazanyi Allah ya isaba Amma ban yafeba, da masu fitarmin da masu karantawa basu biya ba kuda Allah_ *2* Da sauri ya fita ya dauki boxes dinsa ya sanya ya koma ya sake kamota jikinsa yace “Hab...beey meye inane garin yayane ciwi naji miki" daga kanta tayi idanunta a lumshe yana zubar hawaye tana qara riqe cikinta ya dagata da azama ya fita da ita ya kwantar ta ya fice. Sama ya haura da sauri ya shiga knowking qofar da zata kaishi dakin baccin Granny, bugun taji bana hankali ba ta miqe da sauri ta fito ta bude taganshi tsaye tace “lfy?" Hannunta ya kama yace “bansan meye matsalar ba amma Habeey batada lfy sai riqe cikinta takeyi" Binsa tayi suka nufi qasan suka shiga dakin suka tarar da ita a qasa cikin ysnayin azabar ciwo, da sauri suks matsa suka kalli juna yace Granny ko asibiti zamu kaita ne tanajin jiki fah" tsugunnawa Granny tayi tace “cikinta wata nawa ne?" Yanakai hannunsa zai dauki Habeey din yace. “Wata bakwai..." Bai iya qarasawa ba saboda yanda yaji ta fara jijjiga a guje sukayi waje cikin tashin hankali suka sanyata a mota Granny tayiwa security mgn suka rufa musu baya suka nufi wani asibitin kudi dake cikin garin azare. Suna zuwa suka dauketa suka nufi wani daki da ita suka fara kulawa da ita, sunsha wahala ta sosai kafin susa mata ruwan naquda saboda ganin ana Shirin yin biyu babu, da taimakon Indurcing din da sukayi mata da Kuma jajircewarsu suka ciro mata kyakkyawar qatuwar yarta me masifar kama da Taheer suka duqufa wajen ceto tata rayuwar. Fita sukayi da jaririyar da nufin kaita dakin da zaake kula da ita Taheer dake zaune ya hade kai da gwiwa sai bugawa zuciyarsa takeyi ya dago da sauri ya nufosu Dr yayi masa murmushi yace. “Anyi nasarar ciro maka baby girl dinka tana cikin qoshin lfy saidai batakai lkcn haihuwa ba zaa kaita dakin kulawa ita kuma uwar tana cikin halin commer sakamakon hatsarin jijjiga data samu saidai ku tayamu da addu'a Allah ya dawo da ita cikin hayyacinta nan da qarfe biyun rana idan ba hakaba komai zai iya faruwa.

DUBAI PART 2 Littafin Oum Hairan https://taskarnovels.com.ng/novel/dubai-part-2 [8/9, 4:06 PM] OPEN EYES MULTIMEDIA: *HABEEYTAH* *_DUBAI PART 2_* *FAUZIYYA TASI'U UMAR* *UMMUH HAIRAN* _FOR HAPPY SALLAH_ _Please ki biya kafin ki karanta nidai bazanyi Allah ya isaba Amma ban yafeba, da masu fitarmin da masu karantawa basu biya ba kuda Allah_ *1* Gaban Habeey ne yayi wata muguwar faduwa ta zuba lumsassun idanunta akansa yayi saurin qasa da kansa tare da cewa “kibar wannan mgnr Granny don Allah muje ki bawa Habeeytah da babyna guri su huta tukunna komai dan nutsuwa ne" Ajiyar zuciya kadai Habeey ta iya saukewa ta fara daga qafarta tana mayarwa inda Granny ta cire tata har suka shiga cikin parlourn ta rinqa bin parlour da kallo kamar bana tsohuwa ba, zaunar da ita tayi saman kujera ta zauna kusa da ita shima ya shigo ya zauna a gefen Granny. Kallonsa tayi tace “ba yau zaka koma bane?" Agogo ya kallah yace “kalla agogo tsohuwa dare yayi bazan iya tafiya ba zan kwana zuwa safe saina wuce" murmushi tayi masa tare da cewa to bani da gurin kwananka a gidannan kaje BQ ka kwana in katashi da safe ma basai ka shigo ba ka wucce gdanku bana buqatar ciwon kai" Hamma yayi yace “Granny inajin yunwa fah" qwalawa yar aikinta Kira tayi tace “ki kawowa mawa wannan ja'irin yaron abinci" shidai bai kulata ba saima zubawa Have ido da yayi duk jikinta a sanyaye yake ya sauke ajiyar zuciya ya miqe yace “Hajiya a kawomin abinci dakina ciwo yakeyi zan kwanta" Bin bayansa Hajiya Dije tayi da kallo ta lura yau bayajin walwala, qwafa tayi ta miqe ta shiga kitchen din ta zubowa Habeey tuwon ta dawo ta ajiye mata a gabanta ta riqo hannunta tace “sauko kici abinci kije ki kwanta ki huta" qasa tayi da kanta tace “inajin kamar na qoshi Hajiya" a zahiri bawai qoshin bane kadai zuciyarta Babu wani dadine da abinci zai samu guri a cikinta. Dabi'ar Granny ita ba me qididdaga bace hakan yasa tace “badai kyau zana da yunwa kuma damuwa ba mafita bace saima qarin shiga matsala yanzu tashi muje kiyi wanka saiki kwanta" kamae me jiran umarni ta yunqura ta miqe Granny tanayi Mata sannu kadai taji wasu hawaye sun zubo mata, haka Granny ta shige ciki har dakin ta bude bandakin tace “kiyi wanka da ruwan dumi gajiyarki zata ware saiki kwanta" Fita Granny tayi tabarta ita kuma ta fada bathroom ta sakarwa kanta tare da lumshe tana shafa cikinta ta jima tanayin wankan tanajin sanyi cikin ranta bawai na gushewar damuwa ba saidai na ruwan da yake ratsata. Dauro towel tayi ta fito ta tsaya gaban mirrow ta shafe jikinta da mayukanta masu qamshi taja Undersiket dinta har saman qirjinta babu pant bare bra ta haye gadon ta kwanta bacci me dadi ya dauketa. Cikin dare taji an kwanta a kusa da ita ta bude idonta a tsorace, ya sauke ajiyar zuciya tare da zura hannunsa cikin siket dinta yace “wlh na kasa bacci Habeeytah sha'awarki ta kumburamin burata bazan taba samun nutsuwa ba idan ba cinki nayi ba" Tureshi tayi da sauri zata tashi yayi saurin hadata da katifar yace “dagani saike a qasa Granny tana sama tayi bacci, ki barni na huta Habeeytah damuwa tayimin yawa na rasa da wacce zanji bazan iyaba Habeeytah bazan iya auren wata bakeba ke kadai nakeso..." Rufe masa baki tayi tace cikin kuka “bazan tabajin haushinka ba Taheer idan kayi aure zanmafi farin ciki da hakan dama nasan hakan zata faru na shirya zuwan wannan lkcn nifa Taheer kadai tsanarka nakeji a zuciyata narasa ya zanyi na sabawa kaina da sonk..." Daga Mata hannu yayi yace “karki damu da sai kinji kina qaunata Habeeytah ni nasani kuma na yarda kinasona lkc ne baiyi ba da Zaki gane hakan nasan dai zamuyi aure duk tsanani duk wuya nine mijinki" Rufeta yayi da qirjinsa ya fara sarrafata ta girgiza masa kai tana kuka tace “nayiwa Addah alqawari bazan qara zina ba Taheer kada ka takuramin nayit....." Yatsansa ya dora a bakinta ya dago cikin tsittsinkewar murya yace “wac...ce gudunmawa tabawa rayuwarki da zakiyi Mata alqawarin kasheni meye yasa kika sabarmin da ci daga jikinki bayan kinsan Zaki gujeni Habeeytah wlh Allah ni nafi kowa sonki da son ganin rayuwarki ta inganta amma ya

Yadda ake downloading na littafin: idan kuka shiga link dana ajjiye dinnan zai kaiku zuwa ga shafinmu na inda zaku ga hoton littafin da wasu details da suka shafi littafin, to sai kuyi kasa sosai. Zaku tarar sa wani shudin maballi wato BUTTON an rubuta DOWNLOAD a jikinsa sai ku tabashi. Da zarar kun tabashi littafin zai downloading ziwa kan wayarku. NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAMU.

"Habibi kayi shiru baka ce komai ba please" Idanun sa masu rikitarwa da sanya mara jin magana nutsuwa ya bude ya zuba su akanta, baza ta iya jure wannan kallon ba tayi azaman dauke nata idon zuciyarta na bugawa. Tamkar baya son magana ya fara "wato RUMANA kin raina ni ko, wallahil azim har yanzu baki san true color na ba amma if you really wanna know who is JUNAID B ARAB ki sake kawo min makamanciyan wannan magana, yana gama maganan ya mike cikin tafiyar sa ta kasaita da ko kaki Allah sai ya birge ka ya nufi dakin sa..... Da wani mugun harara tabi bayan sa tare da jan dan karamin tsaki amma ita kadai ta jiyo kayan ta saboda duk iskancin ta tana shakkar sa, a fili tace "Namiji har namiji, mutum har mutum, class iya class, kana ganin sa zakayi tunanin wayeyye ne amma ba fuss, kai Allah wadaran zuciyata da tayi tunanin JUNAID shine Mr right dina har take jin rayuwa babu shi is useless, wani gajeran ajiyar zuciya ta sauke tare da kwantar da kanta jikin kujeran da take kai tana tunanin mafita da kuma wannan miji nata mai ra'ayin rikau..... 08038231353 for comment and please share to other groups [18/04 17:55] W Hajara MB: 💦KWARYA TA GARI💦 💦HAJARAT M BASH💦 💦6-10💦 💦Allah ya sada mu da dukkan alkhairan da suke a kowace rana..... 💦 Yau asabar an wayi gari sai shirye shirye ake babu kama hannun yaro a gidan Alhaji YUSUF JAJERE wanda akeyi dan tarban tilon dan su daya namiji ALIYU YUSUF JAJERE, shi kadai ne da namiji sai kannen sa mata hudu, duk irin gatan da suke nuna masa bai sanya yayi watsi da tarbiyan sa ba.... Aliyu matashi ne mai kimanin shekaru ashirin da takwas a duniya, dan gaye ne sosai mai ji da kansa saboda akwai naira, gata sannan uwa uba kyau wanda ya samo asali daga wajen uwa da uba wanda suke fulanin usul...... ALIYU ya kasance mutum mai son raha, zolaya da barkwanci, shi kowa ma abokin wasan sa ne sai dai akwai zuciya bashi da dadi idan ka tabo sa, halin sa da yafi birge kowa shine baya kula mata duk da irin hadaddun matan da suke kawo kansu wajen sa amma ko tayawa baya yi hasali ma shi bai taba soayayya ba a ganin sa duk bata lokaci be..... ******** Aiki nake a kitchen cikin nutsuwa da sanyi tunani fal cikin raina "Yau dai zanga wannan yaya aliyun da kowa ke rubibin ganin sa kuma ake dokin ganin sa, kowa ka taba a gidan nan to labarin dawowan yaya Aliyu yake wanda ya debe shekaru bakwai bai leko kasar sa ta haihuwa ba inda ya tafi karatun likitaci ta bangaren mata wato gynecologist. Kowa ka taba a gidan hiran dawowan yaya Aliyu zaiyi maka, duk da lokaci zuwa lokaci suna yawan waya ko video call amma koda wasa bamu taba gaisawa ba haka su aysha zasuyi ta nacin mu gaisa amma naki domin ni a ganina shishigi ne sannan kuma ina gudun walaqanci duk da ma na shaidi yaran mami ba haka suke ba, a photo kam na gansa kuma lallai na yadda dasu Aysha da suka kaf gidan yafi kowa kyau sannan kuma diban yanayi da UNCLE JUNAID..... Ajiyar zuciya na sauke ina cigaba da dauraye warmers Baba kuma na wankewa Ban gama tunanin ba na juyo muryan mami tana kwalo min kira "DEENA! DEENA! Da sauri na ajiye warmer dake hannuna na nufi hanyar fita a kitchen inda muka ci karo da mamin zata shigo kitchen din, murmushi ta sake tare da dafa kafaduna da yake mami wato HAJIYA ZAINAB mace mai son mutane, babu ruwanta da kyamar talaka ga faram faram da kyauta mahaifiyar Aliyu kenan tace "Yauwa sannu DEENA kiyi maza kije ki shirya karfe biyar jirgin su zai sauka kinga su Aysha ma sun shirya wato kannen ALIYUN, maza yi sauri muna jiran ki" ta juya zuwa palo Ba yadda na iya ne amma da bazan bisu dauko sa ba saboda na tsani shiga waje da Anan zan dakata duk mai son cigaban labarin kuma cikakken labarin Sai ya latsa shudin rubutun Dake nan kasa ko kuma hoton da ke kasa zai kaishi shafinmu inda zai downloading littafin zuwa kan wayarshi https://taskarnovels.com.ng/novel/kwarya-ta-gari Note: ku tabbataa kuna da asalin data ba wai na facebook ba in ba haka ba zaiyi ba, duk wanda ya gagara karantawa ko downloading yai min magana a a comment section.

KWARYA TA GARI Littafin Hajarat M Bash https://taskarnovels.com.ng/novel/kwarya-ta-gari [18/04 17:55] W Hajara MB: 💦KWARYA TA GARI💦 💦Hajarat M Bash💦 Assalam Alaikum godiya da dukkan yabo sun tabbata ga Allah madaukakin sarki da ya bani ikon fara wannan littafi kuma cikin ikon sa da isan sa ina rokan sa da ya bani daman kammalawa lafiya, Amin.... Bismillahir Rahmanir Rahim.... 💦1-5💦 Kwance yake kan dogon kujeran kayataccen palon yayi matashi da hannayen sa dukka biyu, Idanun sa lumshe kai kace bacci yake a zahiri amma idon sa biyu yana sauraran duk wani motsi dake cikin gidan ga tunanin da yayi masa kane kane ya hana sa rawan gaban hantsi, a kullum ya kwanta ko idan yana gida ran weekend da yake ya kasance mutum mara yawo da son hayaniya to bashi da aiki da ya wuce tunanin halin da gidan sa ke ciki, Tunani ne guda daya tak da ya harde masa rayuwa sannan ya rasa ta yanda zaiyi ya gyara, ba wani tunani bane face halin matar sa UMMU RUMANA! Kana ganin sa tun daga fatar jikin sa zuwa ga kalar fatan jikin sa wanda ba fari ba haka kuma ba baki ba, ga wani suma da ya kwanta luf a kansa yana yalki, kai da ka gani kasan hutu ya ratsa ko ina a rayuwar sa, kyakkyawa ne ajin farko, miskili ne sosai wanda har mutane ke ganin yana da girman kai sannan shi mutum ne wanda bakagane hakikanin inda yasa gaba, fukarsa bata tantance ko yana farinciki ko kishiyarsa..... kwasss! Kwasss! Kwasss! Yake jiyo takun takalman ta tana saukowa daga stairs, wani dan gajeren tsaki ya ja cikin ransa yace "Na tsani wannan dabi'a ta yahudawa da RUMANA keyi ina ma laifin ta sanya sofa mara kara tunda ya zama kamar dole sai tayi yawo da takalmi a cikin gida... Saukowa take a hankali tana taunar chewing gum yana fidda karan kas kas, da ka ganta kasan mace ce mai aji irin first class din nan, fara ce irin mai daukan idanu, kayan dake jikin ta kawai ya isa ka gane cewa yar gayu ce da kuma tsadan su, tayi kwalliya iya kwalliya tamkar mai zuwa gasar kwalliya. Kamshin turaren ta shi ya daki hancin sa wanda ya tabbatar ta karaso kusa dashi, bai gama tunanin ba yaji ta zauna a kan kujeran da yake kwance kusa da kafafun sa duk da haka bai motsa ba hasali ma bai nuna mutum ya zauna kusa dashi ba... Sarai ta san idon sa biyu dan tasan halin gogan nata, a haka dai ta danne zuciyan ta domin ita tazo nema don haka ya zama dole ta jure walaqancin sa a cewarta da kuma duk wani ji da kanta. Tabe bakin ta tayi ta kalle shi gabadaya sannan ta yamutsa fuska tare da yin kwafa wanda ya tsaya iyakacin leben ta tare da yin farr da idanu tana tunanin ta inda zata fara... abinda bata sani ba shine tun zuwan ta da zamanta duk yana kallanta ta kasan idonsa, murmushi yayi cikin ransa yace bari yaji yau kuma da wacce tazo dan yasan tabbas wani abu take nema da babu abinda zai kawota kusa dashi a wannan lokaci da tafi bawa chatting da kwayenta muhimmanci. "Daddyn twins" ta fada cikin murya mai jan hankalin mai sauraro sai dai kash wanda akeyi domin sa ko gezau, "daddyn twins" ta sake maimaitawa tare da jan babban yatsan kafar sa cikin wani salon jan hankali "Please ka tashi muyi wata shawara nasan kana jina shariyace kurum kaji? Ta karashe cikin muryan shagwaba "Uhmm" kawai ya iya cewa dan takaici " Habibi Ka tashi mana dan Allah" Takaici ne ya kama shi wai RUMANA bata san tattala miji ba, bata san damuwar sa ba, bata in and out din sa ba sai tana neman wani abu sannan zaiji sunan masoya iri iri... "Idan baza ki fadi maganan ba please you kindly work out " Ganin zai lalata mata zuciya kuma ga ba biyan bukata tayi saurin gyara murya tana wasa da yatsun kafar sa ta fara magana cikin sanyin murya kamar ta Allah "Dama nace batun zuwana Dubai saro kayan ne, wlh idan nayi order bana ganin abinda nayi tsammani sai nake ganin kamar yafi naje da kaina ko? Bai kulata kuma bata damu ba tunda tasan yana jinta ta cigaba "Yanzu ma wasu sabbin kaya ne suka fito shine nace gwara naje da kaina saboda na zabo qualitative ones ko? Daga nan ta dakata tana jiran taji mai zai ce tana addu'an Allah yasa ya yadda

A kasalance ta nufi faculty dinsu tana shiga samarin sukayo Mata cahhh suna tafi suna kiran sai Samha Allah dai ya biya Uwar dakinmu kina bada kala Hajiya aci gaba da bada wuta" murmushi tayi kawai ta nemi guri ta zauna wannan karon ta saurari lecture sosai musamman da malamin yake bayani akan alamomin kamuwa da son wani abu da kuma na qiyayya sai taji kamar don ita yake lesson din basu fito ba sai 12:30pm dake course din three credit ne suna fitowa Anan zan dakata duk mai son cigaban labarin kuma cikakken labarin Sai ya latsa shudin rubutun Dake nan kasa ko kuma hoton da ke kasa zai kaishi shafinmu inda zai downloading littafin zuwa kan wayarshi https://taskarnovels.com.ng/novel/adandi Note: ku tabbataa kuna da asalin data ba wai na facebook ba in ba haka ba zaiyi ba, duk wanda ya gagara karantawa ko downloading yai min magana a a comment section. Yadda ake downloading na littafin: idan kuka shiga link dana ajjiye dinnan zai kaiku zuwa ga shafinmu na inda zaku ga hoton littafin da wasu details da suka shafi littafin, to sai kuyi kasa sosai. Zaku tarar sa wani shudin maballi wato BUTTON an rubuta DOWNLOAD a jikinsa sai ku tabashi. Da zarar kun tabashi littafin zai downloading ziwa kan wayarku. NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAMU.

Shigowa sukayi suka zauna kusa da ita dukkansu fuskarsu dauke da damuwa da alamun Rams ta qyasa musu abinda ya faru Surayya ce ta ruqo hanunta tace “kiyi cooling mind dinki Samha babu wanda ya isa ya takaki a cikin mkrntar nan mu kyaleshi wlh saiya gane kurensa sai yasan ya tabo click din masifa da bala'i" Nadiyya ce ta cafe tace “kecema kika ba damu Samha da kinbi takan dan iska kin markadeshi kamar greater aida baiyi mana wannan cin mutuncin ba" Rams ce ta cafe zaren zancen da cewa “ni nama rasa me zance tun dazun wlh ni tun ranar dana ganshi naga yanda yake taqama da kyau da isa gaba daya naji na tsaneshi" Zainab da tunda aka fara mgnr take kallonsu tayi qwafa tace “uhm kune baku sanshi ba bakuda lbrnsa a haka jin kansa yake saboda yana da kai sosai Abdullah kenan duk faculty of law shayinsa sukeyi asalinsa dan sarautar Katsina ne amma da ganinsa a wahale suke sarautar ma wlh" dukkansu suka kwashe da dariya amma banda Samha data dora hanunta a kanta tace “oh sheet!" Tsayawa sukayi suka zuba mata ido takart ta dauka ta fito da bututun shisher ta miqawa Rams da sauri ta karba ta dauki magic could ta kunna Mata a ciki ta zuba mata flavor din ta miqa mata ta sanya a bakinta ta zuqa ta fesar tana sauke ajiyar zuciya zuqarts biyu tayi jifa da ita ta dafe kanta tace “tention din kaina yafi qarfin wannan bude Jakarta ta kumayi ta dauko wasu qananun qwayoyi ta watsa a bakinta tabi dasu da ruwan ever din dake hanunta daidai lkcn malamin nasu ya shigo duk faculty of educational psychology ana tsoron malamin amma banda wannan click din sai ya kasance shine ma yake tsoronsu saboda tsagerancinsu dadinta daya shugabar tasu wato Samha tana gane darasin nasa sosai wanda ya sani bawai donta gane din take zama ba kawai brain dinta ce me saurin ganewa batare data nemi shawararta ba gyaran murya yayi yace “yau zamuyi lecture ne akan clinical psychology..." Iyakar abinda Samha taji kenan harya gama ya fita kanta yana kife saman dext tana baccin qwaya sosai lamarin yarinyar yake bashi mamaki bata missing attending lectures amma kullum cikin maye take indai lkcn lecture dinsa ne ance talauci shine yake sanya lalacewar tarbiyya da shaye shaye to kuwa idan har gaskene da Samha Sa'ad Dandoki batayi ba saboda talaucin ma gudunsu yake saboda yasan uwarsa zaici harda ubansa a wannan family din. *UMMUH HAIRAN CE...✍🏻* [2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *_AD_* *_Dont read this book if you are not married. Mature content contained in it. Reader discretion is advised. You read at your own risk._* 🅿 *3* Dagowa yayi fuskarsa daure tamau wanda hakan yasa gabanta faduwa be amsa Mata ba bai kuma daina kallonta bai cikin kallon dake nuna asalin qyamarka da abinda kake kallo, daqyar ta iya tattara yawun bakinta tace “in dama nazone saboda na baka hqr akan abinda ya faru jiya wlh tun jiya na kasa samun nutsuwar zuciya inason idan nayiwa mutun laifi na bashi hqr ya nunamin yafiyarsa gareni nasani tsakanin Allah da bawansa akwai yafiya da gafara Amma tsakanin bawa da bawa Allah baya shiga harsai sun yafewa pls don Allah kace ka yafemin Abdul" Ta fada tana durqusa gwiwarta a qasa, ajiyar zuciya yayi cike da mamakin yarinyar saukowa yayi daga saman motar da yake ya juya zaibar gurin saboda mugun haushinta da tsanarta yakeji ya tsani mace mara kamun kai wadda batasan ita halitta ce mai daraja abar kawwamewa da alkintawa ba Amma tazo tana sarayar da qimarta da mutuncinta tana tallan surarta da kyawunta. Har yayi nisa da ita ta daga murya da sauri tace “na roqeka badon niba don darajar Annabi Muhammad (S.A.W) kacemin wani abu Abdul" Murmushin takaici yayi yace “kije ki qara ilimi akan wanene Annabi Muhammad wanne saqo yazowa da duniya sannan wanne dokoki ya shimfidawa matan musulmi tukunna kafin ki hadani dashi" memakon taji ciwon mgnrsa sai kawai tayi murmushi tace “na gde da hakanma " kafin ta gama rufe bakinta har yayi mata nisa bayansa tabi da kallo tana murmushin jin dadi tare da qarfafawa kanta gwiwa.

ADANDI Littafin Oum Hairan https://taskarnovels.com.ng/novel/adandi [2/11, 2:59 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *ADANDI* *FAUZIYYA TASI'U UMAR* *® FAUZAH* *_Idan kinason ci gabada karanta wannan lbrn ki tuntubeni ta wannan number a WhatsApp_* *_09013718241_* *_Dont read this book if you are not married, Mature content contained in it, Reader discretion is advised, You read at your own risk._* 🅿 *1* *_Bazanci gaba dasa number ba course masu fita dashi Allah ya isa kuma ban yafe ba duk wacce ta fitarmin da buk saboda bake kadai kika biya ba faqat_* Da mugun gudu motar me qirar Ferrari ta shigo makarantar Adon Bayero University wadda suke Kira da new set birki ta taka da sauri tare da furta “ya Salam na bigeshi wlh na bigeshi rahama" tana fadin haka ta balle murfin motar ta fito da sauri wata kyakkyawar budurwa ce chocolate color wadda da gani babu tambaya kasan tanaji da kanta kuma tana tashen rashin kunya duba da yanayin shigarta. Riga da wando ne farin jeans da jar riga three quarter ta hade gashinta na fulanin asali ta daure a baya ta dora wata hula me kamar nadin gammo a kanta tsakiyar kanta a waje ta zuba zobunan gold qafa da hanu sai daukar ido takeyi kamar walqiya duk wani lafiyayyen namiji idan yaganta a yanda take sai yaji yarr a jikinsa yanda take takawa duwaiwakanta na juyawa hips dinta yana daukan hankalin maza duk inda kyau yake Samha takai a kirata kyakkyawa. Da dan sassarfarta ta qarasa ta tsuguna gaban kyakkyawan farin saurayin takai hanunta zata kamoshi ya kuwa daga hanu ya dauketa da wani lafiyayyen mari ta dafe gurin da sauri ta dago ta dubeshi bakinta yana rawa kafin tayi mgn ya sake dauketa da mari yace “ke wacce irin yar iska ce ki rinqa yiwa makaranta shigar isa saboda rashin tarbiyya dubeki waike kin waye jahila daqiqiya dake saboda kunfi qarfin kowa shiya aka kyaleku kuke abinda kukeso to wlh ba commusioner ko gwamna ne ubanki zan iya bi dake da abinda kike taqama dashi banza shashasha ballagaza kawai dubi shigarki waike qaramar yar iska mtssss" Yaja tsaki tare da miqewa ya dingisa qafarsa dake zubar jini ya nufi wani teather dake kusa da gurin, wasu hawaye ne masu zafi suka zubowa Samha a idonta tunda take baa taba marinta ba ba marin ne yayi mata ciwo ba irin kalaman batancin daya fada Mata sune sukafi komai zafafa zuciyarta fitowa qawarta Rahmah tayi ta kamo hanunta tace “kinyi mugun bani kunya Samha kamar ki ki tsaya wannan qazamin dalubin ya mareki duk jin izzarki da isarki ni wlh tsoroma naji kar wannan daskararren hanun nasa yaji miki ciwo" ta fada tana shafa kuncin qawar tata. Kawar dakai tayi ta furzar da wata iska me zafi ta taka a hankali zuwa inda motarta take ta zagaya wajen me zaman banza ta zauna tare da cillawa Ramsy key din taja suka qarasa. Har Ramsy tayi parking Samha batasan sunzo ba sanya hanu Rams tayi ta janye mata tagumin tace “ki manta kawai mu ya tabo wlh Idan yayi wasa sai munsa anyi withdraw nasa a skull dinnan. “Wayeshi a makarantar nan da baisan wace ni ba wayeshi da baisan matsayi na ba meye taqamarsa a school dinnan Rams meye taqamar guy dinnan daya jizgani haka?" Bude mata motar Rams tayi tana riqe da jakarta tace “ki manta kawai dole ya girbi abinda ya shuka Samha...." Daga mata hanu tayi suka jero matasan dake gurin suka taso su uku suka rungume suna fadin Allah ya taimaki uwar dakin mu yaufa da haduwa a club. Murmushi tayi na qarfin hali karo na farko data farayin danasanin shigar isar da takeyiwa makarantar tasu ta hanyar yin gudun wucce sa'a tare da buge duk wanda tsautsayi ya fada kansa. Wasu yan matane su uku suka taso bayan matasan mazan sun gama shafeta daga sama har qasa dayan yayi kissing boobs dinta suma yammatan rungumeta sukayi suma murmushin yaqen tayi musu ta wuccesu ta nufi Hall din da zasuyu lecture ta zauna tana sauke ajiyar zuciya.

tana kwance akan Anan zan dakata duk mai son cigaban labarin kuma cikakken labarin Sai ya latsa shudin rubutun Dake nan kasa ko kuma hoton da ke kasa zai kaishi shafinmu inda zai downloading littafin zuwa kan wayarshi https://taskarnovels.com.ng/novel/kanwar-matata-9 Note: ku tabbataa kuna da asalin data ba wai na facebook ba in ba haka ba zaiyi ba, duk wanda ya gagara karantawa ko downloading yai min magana a a comment section. Yadda ake downloading na littafin: idan kuka shiga link dana ajjiye dinnan zai kaiku zuwa ga shafinmu na inda zaku ga hoton littafin da wasu details da suka shafi littafin, to sai kuyi kasa sosai. Zaku tarar sa wani shudin maballi wato BUTTON an rubuta DOWNLOAD a jikinsa sai ku tabashi. Da zarar kun tabashi littafin zai downloading ziwa kan wayarku. NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAMU.

budaimata yayi harda daddagamata takulamai dakanta ita kuma da to take binshi baya suntasuma shine ya k'ara maida ita gida koda takuma wanka tayi tayi shirin islamiyya tayiwa aunty salama ta tafi sai 5:30 aka taso su ta dawo sukayi abuncin dare tareda aunty san-nan taje tayi wanka sunyi waya da hajiya(mamansu ma'in) tace insha Allah takusa wa takawo iysa taji dad'in hakan sabuda kubanxa ya Ma'in ya rege yimata wasu abubuwan bayan suyi dinner ta k'ara yin wanka tasa kayan bacci ta kwanta abunta hankali kwance da ita tama manta da alkawarin da tayi wa ya Ma'in 12:55am harta summa bacci ya shigo d'akin a sukwane tashinta ya farayi ahanka li "baby baby babyna" can cikin bacci taji ana kiran sunnata ta farka atsorace k'ara xatai yayi saurin rufe mata baki yakai bakinsa daidai kunnan ta ya rad'a mata "baby kin manta da alk'awarin mu" ido ta xaro dan ita duk ta dauka da wasa yake ge hannun daya rufe mata baki tayi taka leshi shekeke tace "nakula ka acikin bunsurayen ma kai me lasisine time d'in da ya dace kabawa yar uwata kulawa shine xaka tayo min nan sabuda baka data ido ko" mikewa yayi ranshi a bace yace "nikice cewa bussuru MA'ISA to naga alamar banta b'a kwada miki hali irin nasuba amma yau tundda harkin kirani da sunan to xan kwadamiki kigani" yana gama fadin haka yayi kanta gadan-gadan tayi yikurin tashi ya sa hannu ya maida ita ya haye kan............! dan Allah kumin hakuri inada uxirine shiyasama kuka jini 2 days shiru nagode sainaga ruwan comment by XAHRA [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 Story and writing by *FATEEMA* *S* *OMAR* Alhadullih Allah ya bani ikon Nakammala *DR* *AMEENA* lafiya kuma Allah yasa sakon da nake son isarwa ya isa gareku kuma xakuyi anfani dashi yau ina dauke da sabon labari me suna *KANWAR* *MATATA* Allah yaba ikon rubuta alkari aciki ameen *PAGE* *1* *-* *2* *BISMILAHI* *RAHAMANIR* *RAHIM* ————📖Wata budurwa ce ta fitu daga bed room tana sanye da pink shirt sai trouser black iya kuwa yayi mugun kamata ko hula babu akanta kyakykyawace sosai sade ba fara bace sosai *MA'ISHA* ke nan budur war da baxata huce 17 years ba kai tsaye kitchen ta nufa ta had'awa tea tafito parlour ta xauna akan canter carpet ta aje cup d'in a ta fara danna phone d'inta tana danna phone tana shan tea a hankali sada ta shanye tea d'in tas san-nan tashi ta kuma bed room tana shiga ta tadda *SAFNA* ta fito daga toilet tana daure da tawol ajikinta kalonta *MA'ISHA* tayi tace "sister har yanxu baki shiryaba ko tu indai ya *MA'IN* ya dawo kinsan baxaki fitaba" murmushi *SAFNA* tayi tace " hhmm inbanda abunki *MA'ISHA* ai fitata taxama dole sabuda kinsan jiya kwana nayi ina xaxxab'i kuma dai kinsan ba'a son masu ciki dayin xaxxab'i" "hhmm nidai inaso inga ranarda xaki haihu sister tunyanxu yana k'arami ma ana wan-nan rawar kan inada anhai feshi ra nar sai Allah ciwon mai iyali" dariya aunty Safna tayi tace "kedai bari y'ar uwa nima na k'agu naga na haihu inga wai nice da baby ranar sainayi kukan dad'i" "to Allah ya kaimu time d'in" haka sukaringa hira har aunty Safna ta gama shirinta tsaf ta tafi huspital bata dad'e da dafita ya *MA'IN* ya dawo a parlour ya yada xangu ya ciro phone d'in shi yakira Safna tace mishi ita bata dawoba saida sukasha hirar *love* san-nan sukayi salama kira ya k'ara dannawa amma harta yanke ba'a d'auka ba tsaki ya ja yak'ara danna kiran amma shiru ba adaukaba dan haka yafara kiranta ahankali *MA'ISHA* amma bata amsaba ba tsaki k'ara ja yamike yanufi bed room d'inshi saida yayi wanka ya sauya kaya ya k'ara fitowa parlour amma ba mutsin mutun a cikin gidan room d'in aunty Safna ya nufa kai tsaye baiyi tunani komaiba ya kutsa kai ciki

KANWAR MATATA Littafin Fateema S Omar https://taskarnovels.com.ng/novel/kanwar-matata-9 [4/25, 06:35] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ 🌻🌻 *KANWAR* *MATATA* 🌻🌻 story and writing by *FATEEMA* *S* *OMAR* *PAGE* 3-4 Sunajin salamar aunty Safna *MA'ISHA* tai saurin kwace jikinta ta xamu daga kan kuje rar shima biyuta yayi ya xauna akusa da ita ya fara furta "sannu bakiji ciwo badai ko" k'arasuwa aunty Safna tayi tanacewa a meya faru naganki akasa" kafin *MA'ISHA* tai magana yar ya rigata "nima ina xaune naga ta xamu ta fad'o daga kan kujera" saurin kalonshi *MA'ISHA* tayi dajin babba dashi yana k'arya itakuma aunty Safna cewa tayi "ayya sanu sis bakiji ciwo bako" batare da tayi maganaba ta d'aga kai alamr eh "to sannu Allah ya kiyaye gaba kece da rawar kai ai dole ki fad'o murmushi yake tayi san-nan tamike ta shige bed room d'inta *MA'IN* yana ga nin ta huce ya jawo aunty Safna jikinsa yanace wa "maman baby me xansamune" shiro tayi masa dan tasan ida magan ganunshi suka dosa hannun shi ya kai kan nonota yafara murxawa yana lumshe ido ture shi tayi ta tashi ta barmai gurin dan ita tagaji da jaraba irinta *MA'IN* bunta yayi da kalon ta kaici aidolenema yasan yadda xaiyi ya samu *MA'ISHA* kwana nan dan yadda yake jinshi yanxu to xai iya cin mata 10 batare da ya gaxaba *MA'ISHA* tana shiga room d'in ta ta fad'a kan bed ta fashe da kuka wan-nan wace irin rayuwa ce ace wai mijin y'ar uwarka yake nemanka ka lalai duniya gaf take da tashi ta yanxuma ta k'agu tayi canddy ta fito da miji tayi aure tunkan ya Ma'in ya lalata ta ita yanxuma ta fison *AYSA* ta dawo gidan ko ya d'an rage abunda yake yi she gari takama monday dan haka ta tashi da huri ta shirya dan ya Ma'in ne yake kaisu school itada iysa kuma gashi hajiya bata dawo.da itaba tagama shiri tsaf ta fito parlour shi kad'aine a parlour yana tsaye yana jiranta gaidashi tayi ya amsa san-nan yace "a yau koma babyna fushi akaiyi kud'ai Safna ce yanxu na yi maganinta" ya k'arasa yana d'aga mata gira d'aya dan yasan dalilin fushinta mtss taja tsaki tai hice warta room d'in aunty Safna taga ya ta kwana binta yayi da kalo aranshi kuma cewa yayi hhmm xaki shigo hannune tashiga suka gaisa da aunty Safna san-nan ta fito bata sameshi a parlour ba sai acikin car d'inshi hawa tayi yafige su da uban gudu sunyi nisa yajuyu yace "baby wai yau meyake damunkine ko dan nace ina sonki shine xaki d'urawa kanki damuw, to inma hakane ina me baki shawarar kicere damuwa aranki dan aurenmu nidake ba saki saidai in mutuwa nayi" kukan da take buyewane ya fito fili tafara shashshe kar kuka kalonshi tayi tace "haba ya Ma'in kaifa musilmine kuma kasan cewa matarka aunty Safna ubanmu d'aya da ita taya xaka ce xaka aureni" kalonta yayi shima yace "ni ban tanbayeki ya kuke da itaba dan nasan haka tun bakixo duniya ba amma ni abu d'aya nace kimin shine ki amunce da soyayyata ki k'ar b'eni a matsayin abokin rayuwarki" wata muguwar harara ta banka mishi ta kauda kai daga kalonshi dan ita kalonshima sawa yake bp d'inta tashi suna isuwa tayi k'ok'arin fita amma taji car d'in akule kalonshi tayi xatai magana yarigata "kimin kiss na bye bye ko kuma mu kwana anan wani irin mugun kalu tayi mashi san-nan ta ce "Allah ya tsari gatari da saran shuka inkai baka tsoron Allah toni ina tsoronsa" murmushi yayi yace "baby na kenan ai bakowane abu kakeyi arubuta maka xuni fiba wani inkai lada xa arubuta maka kaima kikasani ko kisamu ladan tunda ita aunty taki tak'i kulawa dani" mtss taja tsaki ahankali dan tasan inba lallab'ashiba to fa baxai barta ta fitaba "plc yayana kaga xanji lati kayi hakuri xanyima innadawo" "kinyi alk'awari inbaki cikaba to yau xanxu har room d'inki komai dare" dayake neman mufita takeyi saita amunce da haka

Da zarar kun tabashi littafin zai downloading ziwa kan wayarku. NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAMU.