🌹@Hauzatul Qa'im (A.F)🌹حوزة القائم عجل
رفتن به کانال در Telegram
2 049
مشترکین
-124 ساعت
-77 روز
-4130 روز
آرشیو پست ها
Ya Allah Wadannan zukata duk suna cikin damuwa Akan Rabuwa da Jikan Zahara (as) kafimu sonsa shiyasa kazabi komawarsa agareka, wajen kare Addininka.
في امان الله سيدي
Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar Al'ha'iriy page
Yadda Mukaiwa Shugaban Musulmi Sunnah da shi'a na duniya Sallah, domin yayi shahada ne wajen kare Addinin annabi muhammad (saw)
-
Hakika Duk musulmi zaiyi alfahari da Jamhuriyar Musulunci.
_
Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar Al'ha'iriy
Masoya Sun fashe da kuka yayi fitowa da Jikin jikan Fadima (as) Sayyid Ali khamna'i (QS) domin yimasa sallah da bankwana dashi.
_
Sama da kasashen duniya 100 ne suka shigo iran musulmi da kirista. Saboda zaman lafiya da shi'a sukeyi da kowa aduniya.
-
Allah ka kara haske ajikin ruhinsa mai tsarki. Ka sadashi da kakansa manzon rahama (saw)
_
Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar Al'ha'iriy
Masoya Sun fashe da kuka yayi fitowa da Jikin jikan Fadima (as) Sayyid Ali khamna'i (QS) domin yimasa sallah da bankwana dashi.
_
Sama da kasashen duniya 100 ne suka shigo iran musulmi da kirista. Saboda zaman lafiya da shi'a sukeyi da kowa aduniya.
-
Allah ka kara haske ajikin ruhinsa mai tsarki. Ka sadashi da kakansa manzon rahama (saw)
_
Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar Al'ha'iriy
Anfara Jana'izar Jiki mai tsarki a Iran kuma za'a kawoshi Iraq domin bankwana da Imamai (as) daga baya a maidashi Mashhada A Iran Acen za'a bizne mana masoyinmu Sayyid Ali khamna'i QS
_
Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar
الروضة البهية في شرح اللمعة الدمشقية.
Zama na(1)
الموضوع : كتاب الوكالة
من قوله :
Hukunce hukuncen Haya
Zauran Karatun littafin a telegram
https://t.me/Lumatuldamaskiyya
Mai bukata zai iya shiga domin samun sauran karatun
Zauran :
Hauzatul Qa'im A.F
https://t.me/fiqihu
اللهم عجل لوليك الفرج
Bayan Keshe dukkan sahabban imam husain as kuma aka cire kawunan duk wanda yayi shahada aka tafi dasu wajen shugaban musulmi Alokacin, wajen Ahlussuna. sai sukabar gangar jikin a yashe cikin Sahara.
-
Akwai wata kabila anacemasu Banu Asad Sune sukazo suka bizne gawarwakin shahidan karbala bayan kwana biyu da gama yakin.
Ga kabarin imam husain as wanda aka kashesa cikin kishirwa.
_
Khadim Arkam A/Hadi. Abu Ashtar Al'ha'iriy
Lokacin da Imam Husaini (A.S.) ya yi rauni sosai har ya kasa ci gaba da yaƙi, sai ya tsaya na ɗan huta. A nan ne wani mutum ya jefe shi da dutse, wanda ya bugi goshinsa. Sannan wani ya harbe shi da kibiya mai kaifi wadda take da kaifuka uku, ta shiga kirjinsa. Imam ya cire kibiyar ta bayansa, sai jini ya riƙa zuba kamar ruwa daga magudanar ruwa.
Sai Imam Husaini (A.S.) ya ce:
"Haka zan kasance har sai na haɗu da Allah da kakana Manzon Allah (S.A.W.A.), alhali jikina ya rine da jinina. Zan ce masa: 'Ya kakana! Wane da wane ne suka kashe ni.'"
Madogara: Maqtal al-Imam al-Husayn (A.S.) na Abdul Razzaq al-Muqarram, juzu'i na 1, shafi na 279.
