ADDININ NASIHA
前往频道在 Telegram
ADDININ NASSIHA TAKU CE DOMIN TUNATARWA, NASSIHA, SAMUN KARATUTTUKAN MALAMAN SUNNAH IN SHA ALLAH ADMINS KADAI SUKE DA DAMA TURA SAKO CIKIN GROUPE MU DALIBAI NE BA MALAMAI BA MUNA ROQON ALLAH YA SA MANA IKHLASI KUMA YA HADAMU A CIKIN GIDAN AL-JANNAH.
显示更多未指定国家宗教与灵性115 078
773
订阅者
+124 小时
+227 天
+10330 天
帖子存档
Repost from ADDININ NASIHA
TUNATARWA TUNATARWA
AZUMIN FARAREN KWANAKI
NA WATAN SAFAR 1445 A.H
Manzon Allah (SAW) ya ce: " Azumin kwana uku akowane wata har zuwa Ramadhan yana dai dai da Azumin shekara guda"-(Muslim 1162).
Hanya ce ta samin kusanci ga Allah da SOYAYYARSA.
AZUMIN zai kasance daga gobe TALATA 13 ga SAFAR har zuwa ranar ALHAMIS 15 ga wata.
N.B:
RANEKUN ZAI KASANCE :
TALATA
LARABA
ALHAMIS
Allah Ta'ala ya bamu iko
https://t.me/Addininassiha
Repost from ADDININ NASIHA
TUNATARWA TUNATARWA
AZUMIN FARAREN KWANAKI
NA WATAN AL MUHARRAM 1445 A.H
Manzon Allah (SAW) ya ce: " Azumin kwana uku akowane wata har zuwa Ramadhan yana dai dai da Azumin shekara guda"-(Muslim 1162).
Hanya ce ta samin kusanci ga Allah da SOYAYYARSA.
AZUMIN zai kasance daga gobe LITININ 13 ga AL MUHARRAM har zuwa ranar LARABA 15 ga wata.
N.B:
RANEKUN ZAI KASANCE :
LITININ
TALATA
LARABA
Allah Ta'ala ya bamu iko
https://t.me/Addininassiha
AZUMIN 𝗔𝗦𝗛𝗨𝗥𝗔𝗛 !
𝗙𝗔𝗟𝗔𝗟𝗔𝗥𝗦𝗔.
Abu Hurairata Allah ya ƙara masa yarda ya ruwaito cewa lallai Manzon Allah ﷺ Yace: mafificin azumi bayan na ramadana shine (azumin) watan Allah Al-muharram.
Sahih Muslim (1163)
-
𝗞𝗜𝗥𝗗𝗔𝗗𝗢𝗡 𝗦𝗔.
An sami ruwaya daga Ibn Abbas Allah ya ƙara masa yarda yace: ban taɓa ganin Manzon Allah ﷺ, yana kirdadon azumin wani yinin da ya fifita shi akan waninsa ba, face na wannan yinin, ranar Ashura...
Sahih Al-Bukhari (2006)
𝗪𝗔𝗝𝗜𝗕𝗜 𝗡𝗘 𝗦𝗛𝗜?
Nana Aisha Allah ya ƙara mata yarda tace: ƙuraishawa sun kasance suna azumtar ranar Ashura a lokacin jahiliyya, shima Manzon Allah ﷺ yana azumtar ta, a lokacin da yazo Madinah sai ya azumce ta, kuma yayi umurni da yin azumin, a lokacin da aka wajabta azumin Ramadana, sai yabar (azumin) Ashura wanda yaga dama yayi azumin (Ashura) wanda kuma yaga dama kada yayi.
Sahih Al-Bukhari (2002)
Repost from ADDININ NASIHA
FALALAR SALATIN ANNABI MUHAMMAD SALLALAHU ALAYHI WASSALLAM
DAGA BAKIN MALAMIN MU
SHEIKH AHMAD B.U.K RAHIMAHULLAH
https://t.me/Addininassiha
Repost from ADDININ NASIHA
TUNATARWA TUNATARWA
AZUMIN FARAREN KWANAKI
NA WATAN ZULQA'ADA 1444 A.H
Manzon Allah (SAW) ya ce: " Azumin kwana uku akowane wata har zuwa Ramadhan yana dai dai da Azumin shekara guda"-(Muslim 1162).
Hanya ce ta samin kusanci ga Allah da SOYAYYARSA.
AZUMIN zai kasance daga gobe JUMA'A 13 ga ZULQA'ADA har zuwa ranar LAHADI 15 ga wata.
N.B:
RANEKUN ZAI KASANCE :
JAMA'A
ASABAR
LAHADI
Allah Ta'ala ya bamu iko
https://t.me/Addininassiha
Repost from ADDININ NASIHA
ALBARKA DA FALALA DAKE CIKIN SALATIN MANZAN ALLAH
TELEGRAM
https://t.me/Addininassiha
Repost from ADDININ NASIHA
FALALAR SALATIN ANNABI MUHAMMAD SALLALAHU ALAYHI WASSALLAM
DAGA BAKIN MALAMIN MU
SHEIKH AHMAD B.U.K RAHIMAHULLAH
https://t.me/Addininassiha
